Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Zulum ya bayyana Gubio a matsayin wanda ya fi so ya gaje shi

Kotu a Kano ta rufe gidan mai da gidajen wanka da wajen siyar da nama saboda karya dokar muhalli.

Mutane 80,000 Na Buƙatar Aikin Zuciya da Huhu a Najeriya – ACTSON

Muhammad Auwal SuleimanApril 3, 20230

Kungiyar Likitocin Zuciya da Huhu ta Ƙasa (ACTSON) ta ce sama da mutane 80,000 ne suke bukatar a yi musu aiki sakamakon kamuwa da ciwon zuciya kowacce shekara a fadin Najeriya.

Read more

Gwamnonin Najeriya Za Su Gana da Hukumomin Tattalin Arziƙin Ƙasar

Muhammad Auwal SuleimanApril 3, 20230

Gwamnonin Jihohi 36 na Tarayyar Nijeriya za su gana da dukkan hukumomin tattalin arziki da masu samar da kudade na kasar nan, da nufin kawar da matsalolin da suka dabaibaye tsaron jihohinsu

Read more

An Buƙaci ‘Yan Kasuwa da Kafa ‘Yan Sa Kai Na Kashe Gobara a Kasuwanni

Muhammad Auwal SuleimanApril 3, 20230

Shugaban Hukumar Kashe Gobara ta ƙasa, Jaji Olola Abdulganiyu, ya kai ziyarar gani da ido domin jajantawa kan gobarar da ta cinye manyan kasuwanni biyu a Maiduguri, inda ya shawarci ‘yan kasuwan

Read more

Masarautar Kano Ta Ɗaga Darajar Wasu Hakimai da Naɗa Wasu Sabbi

Muhammad Auwal SuleimanApril 3, 20230

Mai Martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya yi sauye-sauye na daga darajar wasu hakimansa da kuma nada wasu sababbin hakimai.

Read more

Gwamnatin Jihar Kano Ta Kafa Kwamitin Miƙa Mulki Ga Sabuwar Gwamnati

Muhammad Auwal SuleimanApril 2, 20230

WAMISHINAN YADA LABARAI DA HARKOKIN CIKIN GIDA MUHAMMAD GARBA NE YA BAYYANA HAKA YAYI DA YAKE GANAWA DA MANEWA LABARAI JIM KADAN BAYA KAMMALA ZAMAN MAJALISAR ZARTARWA NA JAHAR .

Read more

Nijar Ta Amince da Ƙawancen Mali Domin Yaƙi da ‘Yan Ta’adda

Muhammad Auwal SuleimanApril 2, 20230

Sannan Shugaban ƙasar Nijar, Muhammad Bazoum ya naɗa sabon babban hafsan dakarun sojin ƙasar, daidai lokacin da Nijar ke fafutukar murƙushe ƙungiyoyin masu iƙirarin jihadi.

Read more

Aƙalla Mutane 5 Sun Kamu da Cutar Kwarona – Hukumar NCDC

Muhammad Auwal SuleimanApril 2, 20230

Hukumar yaki da cutuka masu yaduwa ta NCDC ta sanar da samun akalla mutane 5 da suka harbu da cutar corona a sassan kasar nan daga ranar 25 ga watan Fabarairu zuwa 31 ga watan Maris din da ya gabata.

Read more

Kaduna: Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Kashe Wasu ‘Yan Fashin Daji

Muhammad Auwal SuleimanApril 2, 20230

Rundunar sojin Najeriya da ke jihar Kaduna ta ce ta kashe ‘yan fashin daji biyar tare da ƙwato makamai a wani samame da ta kai dajin Kubusu da kuma tsaunukan Kaso a yankin ƙaramar hukumar Chikun a jihar.

Read more

Jigawa: Wata Kotu Ta Yanke Wa Wasu Matasa 3 Hukuncin Kisa

Muhammad Auwal SuleimanApril 2, 20230

Wata babbar kotu da ke Kaugama a Jihar Jigawa ta yanke wa wasu mutum uku hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan ta same su da laifin kisan kai da aikata fashi da makami.

Read more

Shugaban Jam’iyyar NNPP Na Ƙasa Farfesa Rufai Alkali, Ya Ajiye Muƙaminsa.

Muhammad Auwal SuleimanApril 2, 20230

Farfesa Alkali ya ce ya ajiye muƙamin nasa ne don bai wa wasu sabbin hannu dama, domin ɗorawa kan ci gaban da jam’iyyar ta samu a ɗan taƙaitaccen lokacin da ya yi yana jagorantar ta.

Read more

Posts navigation

1 … 245 … 260
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama