Mutane 80,000 Na Buƙatar Aikin Zuciya da Huhu a Najeriya – ACTSON
Kungiyar Likitocin Zuciya da Huhu ta Ƙasa (ACTSON) ta ce sama da mutane 80,000 ne suke bukatar a yi musu aiki sakamakon kamuwa da ciwon zuciya kowacce shekara a fadin Najeriya.
Kungiyar Likitocin Zuciya da Huhu ta Ƙasa (ACTSON) ta ce sama da mutane 80,000 ne suke bukatar a yi musu aiki sakamakon kamuwa da ciwon zuciya kowacce shekara a fadin Najeriya.
Gwamnonin Jihohi 36 na Tarayyar Nijeriya za su gana da dukkan hukumomin tattalin arziki da masu samar da kudade na kasar nan, da nufin kawar da matsalolin da suka dabaibaye tsaron jihohinsu
Shugaban Hukumar Kashe Gobara ta ƙasa, Jaji Olola Abdulganiyu, ya kai ziyarar gani da ido domin jajantawa kan gobarar da ta cinye manyan kasuwanni biyu a Maiduguri, inda ya shawarci ‘yan kasuwan
Mai Martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya yi sauye-sauye na daga darajar wasu hakimansa da kuma nada wasu sababbin hakimai.
WAMISHINAN YADA LABARAI DA HARKOKIN CIKIN GIDA MUHAMMAD GARBA NE YA BAYYANA HAKA YAYI DA YAKE GANAWA DA MANEWA LABARAI JIM KADAN BAYA KAMMALA ZAMAN MAJALISAR ZARTARWA NA JAHAR .
Sannan Shugaban ƙasar Nijar, Muhammad Bazoum ya naɗa sabon babban hafsan dakarun sojin ƙasar, daidai lokacin da Nijar ke fafutukar murƙushe ƙungiyoyin masu iƙirarin jihadi.
Hukumar yaki da cutuka masu yaduwa ta NCDC ta sanar da samun akalla mutane 5 da suka harbu da cutar corona a sassan kasar nan daga ranar 25 ga watan Fabarairu zuwa 31 ga watan Maris din da ya gabata.
Rundunar sojin Najeriya da ke jihar Kaduna ta ce ta kashe ‘yan fashin daji biyar tare da ƙwato makamai a wani samame da ta kai dajin Kubusu da kuma tsaunukan Kaso a yankin ƙaramar hukumar Chikun a jihar.
Wata babbar kotu da ke Kaugama a Jihar Jigawa ta yanke wa wasu mutum uku hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan ta same su da laifin kisan kai da aikata fashi da makami.
Farfesa Alkali ya ce ya ajiye muƙamin nasa ne don bai wa wasu sabbin hannu dama, domin ɗorawa kan ci gaban da jam’iyyar ta samu a ɗan taƙaitaccen lokacin da ya yi yana jagorantar ta.