Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Gwamnatin Tarayya da Ƙungiyar Ƙwadago Za Su Yi Wani Zama Kan Batun Cire Tallafin Mai

Muhammad Auwal SuleimanMay 31, 20230

Gwamnatin Tarayya da Ƙungiyar Ƙwadago Za Su Yi Wani Zama Kan Batun Cire Tallafin Mai

Read more

‘Yar sama jannatin ƙasar Saudiyya, Barnawi ta dawo daga tashar sararin samaniya  

Muhammad Auwal SuleimanMay 31, 20230

‘Yar sama jannatin ƙasar Saudiyya, Rayyanah Barnawi da Ali Al-Qarni da wasu abokan tafiyarsu sun yi nasarar dawowa wannan duniya tamu lafiya a yau bayan shafe kwanaki 10 a tashar sararin samaniya.

Read more

Rahoto: Za Mu Sake Duba Batun Sauya Fasalin Naira da CBN Ya Yi ~ Shugaba Tinubu

Muhammad Auwal SuleimanMay 30, 20230

A wani ci gaban kuma, dangane da alƙawuran da shugaban ƙasa, Tinubu ya yi, ya bayyanawa cewa zai sake duba maganar sauya fasalin kuɗin ƙasa da babban bankin ƙasa ya yi a watannin baya

Read more

Gwamnatin Kano Ta Nada Laminu Rabiu Sabon Sakataren Hukumar Alhazai

Muhammad Auwal SuleimanMay 30, 20230

Gwamnatin Kano Ta Nada Laminu Rabiu Sabon Sakataren Hukumar Alhazai

Read more

Gwamnan jihar Kano Ya Sallami Sakataren Hukumar Alhazai da Mambobinta

Muhammad Auwal SuleimanMay 30, 20230

Gwamnan jihar kano, engr. abba kabir yusuf, ya sallami babban sakataren hukumar jin dadin alhazai ta jiha, muhammad abba danbatta.

Read more

Rahoto: Zan Ba Wa Tsaro Muhimmancin Gaske a Lokacin Mulkina ~Tinubu

Muhammad Auwal SuleimanMay 30, 20230

A bangaren tsaro kuma, Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa tsaro ne abin da gwamnatinsa za ta fi ba wa muhimmanci.

Read more

Shugaban Najeriya Ya Yi Alƙawarin Samar da Aikin Yi Har Miliyan 1

Muhammad Auwal SuleimanMay 30, 20230

Za mu martaba ƙudurin da muka ɗauka a lokacin yaƙin neman zaɓe na cewa za mu samar da guraben ayyuka miliyan ɗaya a ɓangaren fasahar zamani.”

Read more

NNPC Ta Tabbatar da Cewa Tana da Isasshen Man da Zai Wadatar da ‘Yan Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanMay 30, 20230

Wannan na zuwa ne bayan da aka fara samun layin mai da aka fara dogayen layuka a gidajen mai a wasu sassa na Najeriya bayan sanarwar cire tallafin mai da sabon shugaban kasar Bola Ahmed Tinubu ya ce zai yi.

Read more

Shugaba Tinubu Ya Ayyana Sunayen Mutane 3 a Matsayin Hadimansa

Muhammad Auwal SuleimanMay 29, 20230

Ana sa ran cewa shugaban ƙasar zai kammala naɗe-naɗensa ne cikin kwanaki 60 kamar yadda kundin tsarin mulki ya tanada wanda ya haɗa da muƙaman da ke buƙatar sahalewar majalisun ƙasar nan.

Read more

Gwamnan Jigawa, Namadi, Ya Yi Alƙawarin Sanya Gaskiya Cikin Ayyukan Gwamnatinsa

Muhammad Auwal SuleimanMay 29, 20230

Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin rantsar da shi a matsayin gwamnan jihar da aka tare da mataimakinsa, Aminu Usman, a wurin taro na Aminu Kano Triangle, dake Dutse.

Read more

Posts navigation

1 … 245 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama