Ɗalibar Jami’ar IBB Ta Faɗi Ta Rasu

Wata ɗalibar aji biyu a sashen nazarin ƙwayoyin halittu da sunadarai na Jami’ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBBU), Lapai da ke Jihar Neja ta riga mu gidan gaskiya. Aminiya ta ruwaito cewa, Fatima Adamu Muhammad, ta rasu ne bayan ta yanke jiki ta faɗi a wani matsuguninta da ke wajen makarantar. Rahotanni sun ce ta fara […]

Read more

An Kama Buhunan Tabar Wiwi Da Dillalansu 11 A Abuja

Rundunar ‘yansandan Najeriya reshen birnin Abuja ta ce ta kama mutum 11 da zargin safarar miyagun ƙwayoyi a wasu samame da ta kai a wasu lokunan birnin. Wata sanarwa a shafukan sada zumunta ta ce samamen sun kai ga gano buhun tabar wiwi 68. “Kamen wani ɓangare ne na yunƙurin daƙile ayyukan safara na gungun […]

Read more

Mutane 10 sun Rasu A Wajen Haƙo Zinare A Zamfara

A Najeriya, ana can ana ci gaba da gudanar da aikin ceto a wani wurin hakar ma’adinai da ya rufta da mutane da dama, a kauyen Kadauri na yankin karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara. Zuwa yanzu dai an ciro gawarwakin mutum goma, wasu hudu zuwa biyar kuma suka tsira da munanan raunuka. Alhaji Bello […]

Read more

An Sanar Da Kuɗin Aikin Hajji Na 2026 A Najeriya

Hukumar aikin Hajji ta Najeriya (NAHCON) ta sanar da farashin kujerar aikin Hajjin bana. Sabon farashin aikin Hajjin na shekarar 2026 miladiyya ya nuna cewa an samu ɗan ragi idan aka kwatanta da na 2025. Shugaban hukumar farfesa Abdullahi Saleh Usman, wanda ya sanar da hakan a wata hira da BBC daga birnin Makka na […]

Read more

Rasidi Ladoja Ya Zama Sabon Olubadan Na 44

An naɗa tsohon gwamnan jihar Oyo Rasidi Adewolu Ladoja a matsayin sabon sarkin masarautar Ibadan Na 44. Shugaban Najeriya, Bola Tinubu na daga cikin manyan bakin da suka halraci bikin naɗin, da aka gudanar da fadar sarkin. An gudanar da taron naɗin sabon sarkin ne a filin wasan Mapo inda jama’ar garin da baƙi da […]

Read more

Ba Mu Nemi Shiga Wata Jam’iyya Ba – Kwankwaso

Tsohon gwamnan Kano kuma jagoran jam’iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin da ke yawo a shafukan sada zumunta da ke cewa ya tura takardar neman shiga wata jam’iyyar siyasa a ƙasar. Ya bayyana cewa labarin ba gaskiya ba ne, yana mai jaddada cewa ba su nemi shiga wata jam’iyya ba. Wannan na zuwa […]

Read more