WHO na neman ƙarin kuɗi don daƙile Ebola a Congo

Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya na neman ƙarin kuɗi don taimaka wa Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Congo don ta samu ta yaƙi ɓarkewar cutar Ebola. Da yake magana a Kinshasa, Tedros Adhanom Ghebreyesus ya ce kashi ɗaya bisa uku na tallafin da ake nema aka samu zuwa yanzu. Amurka ta yi alƙawarin bayar da ƙarin dala miliyan […]

Read more

Gobara ta yi ajalin ɗalibai 16 a Kenya

Ɗalibai 16 sun mutu sakamakon wata gobara da ta tashi a makarantar kwana da ke Gilgil a Kenya, kamar yadda wani ɗansanda ya shaida wa manema labarai. Wasu ɗalibai 74 kuma suna samun kulawa a asibiti bayan raunin da suka ji. Gobarar da ta faru a makarantar ƴanmata ta Utumishi ta soma ne da sanyin […]

Read more

Sanata Omo-Agege ya fice daga APC

Tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ovie Omo-Agege ya fice daga Jam’iyyar APC mai mulki. Cikin wata sanarwa da mai ba shi shawara ka harkar labarai, Sunday Areh ya fitar, Sanata Omo-Agege ya ce ya ɗauki matakin ne bayan tuntuɓa da ya yi da makusantansa a siyasa da kuma magoya bayansa, bugu da ƙari […]

Read more