ICPC ta ce zata binciki zargin cin hanci da Dangote ke yi wa Shugaban NMDPRA
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Kasa (ICPC) ta ce za ta fara bincike nan take kan zargin cin hanci da rashawa da ake yi wa Shugaban Hukumar Kula da Harkokin Mai na Kasa (NMDPRA), Farouk Ahmed. Hukumar ta bayyana cewa haka ne a yayin da sanar cewa ta karɓi takardar korafin da […]