Mujahid Wada Guringawa

Sojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta na Operation Haɗin Kai daƙile yaƙunrin hain ƴanbindiga ina sun kashe su daga tsaunukan Mandara a lokacin da suka yunƙurin kai hari a cikin al’ummar Bitta da ke Borno. Rundunar ce ta sanar da hakan a shafinta na X inda ta ce lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe […]

Read more

Yan sanda sun tsare rijistaran kotu da zargin sanya kudin marayu miliyan 35 a Crypto

Ma’aikatar shari’a ta jihar Kano ta tabbatar da kama wani rijistaran kudi na babbar kotun shari’ar musulinci dake zamanta, a Goron Dutse, mai suna Mahmud Sadik, bisa zargin karkatar da kudin marayu naira miliyan talatin da biyar. Babban magatakardar kotunan shari’ar musulinci na jihar Kano, Dr. Abubakar Haruna Khalil, ne ya tabbatar da cafke jami’in […]

Read more

Ganduje ya janye shirin kafa sabuwar Hisbah a Kano

Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya sanar da janye yunƙurinsa na kafa rundunar ƴan sakai da ya kira da Hisba Fisabilillah. A wata sanarwa da shugaban kwmaitin na kafa Hisba a Kano ƙarƙashin Ganduje, Baffa Babba Ɗan Agundi ya fitar ranar Talata, Ganduje ya ce janyewar ta faru ne bayan ganawa da masu […]

Read more