Mujahid Wada Guringawa

Rundunar sojin Najeriya ta ce ta yaye ƙarin kurata 3,439

Hafsan sojin ƙasa na Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shaibu (NAM), ya yi kira ga sabbin jami’an soja 3,439 da aka horas da su dukufa wurin nuna ƙwarewa yayin gudanar da ayyukansu. Dakarun da aka ɗauka waɗanda ke cikin runduna ta 89 na rundunar sojojin Najeriya, sun samu nasarar kammala horon na tsawon watanni shida a […]

Read more

Ban yi nadamar goya wa Tinubu baya ba – Wike

Ministan Abuja babban birnin Najeriya ya ce bai yi nadamar goya wa Shugaban Ƙasa Bola Tinubu baya ba tun daga 2022, duk da kasancewarsa ɗan jam’iyyar PDP mai adawa. Wata sanarwa da mai magana da yawunsa ya fitar, Nyessom Wike ya ce ya ɗauki matakin ne “bisa dacewa da ɗabi’a da kuma aƙidarsa”, yana mai […]

Read more

Dalilin Da Ya Sa Muka Ziyarci Obasanjo — Turaki

Shugaban jam’iyyar PDP) na ƙasa, Taminu Turaki, ya bayyana cewa sun kai wa tsohon Shugaban Ƙasa Olusegun Obasanjo, ziyara domin neman shawarwari da goyon baya gabanin zaɓen 2027. Turaki, wanda ya zama sabon shugaban jam’iyyar PDP kwanan nan, ya ziyarci Obasanjo a garin Abeokuta, da ke Jihar Ogun, tare da wasu manyan shugabannin jam’iyyar, ciki […]

Read more

PDP ta shirya lashe zaɓukan 2027 – Tanimu Turaki

Shugaban babbar jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya, Kabiru Tanimu Turaki, ya bayyana shirin jam’iyyar tasu na yin nasara a babban zaɓen 2027. Turaki na magana ne bayan ganawarsa da tsohon Shugaban Ƙasa Olusegun Obasanjo a Abeokuta babban birnin jihar Ogun yau Asabar. Obasanjo ne shugaban ƙasa na farko ƙarƙashin PDP a 1999 kuma ɗaya […]

Read more

Tsohon shugaban hukumar shigi da fici Muhammad Babandede OFR, OCM, ya buƙaci ma’aurata su dinga haƙuri da juna.

Tsohon shugaban Hukumar shigi da fici ta Najeriya Muhammad Baban Dede OFR, OCM, ya yi kira ga ma’aurata su dunga haƙuri da junansu a yanayin zamantakewa tare domin rage mutuwar aure da ake yawan samu a wannan lokaci.Muhammad Baban Dede, ya yi wannan kiran ne, Jim kadan bayan kammala ɗaurin auren, Ibrahim Abdullahi Faskari da […]

Read more