An Gano Gawar Mutane 15 Da Suka Nutse A kwalekwale.
An yi nasarar ceto mutum 26 bayan kifewar wani kwale-kwale a karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja da ke arewa maso tsakiyar Najeriya. Kwale-kwalen na dauke ne da yankasuwa da ke kan hanyar zuwa cin kasuwar Zumba a yankin Kwata a ranar Asabar. Hukumar agajin gaggawa ta jihar Neja ta ce mutum 13 suka mutu […]