Yan Sandan Kano Sun Kama Mutane 33 Da Zargin Fadan Daba Cikin Kwanaki 5.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta kai sumame tare samun nasarar kama mutane 33, wadanda ake zargi aikata laifukan daba a sassan jihar, daga ranar 23 ga watan Afrilu zuwa 28 ga watan afrilun 2025. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da […]