Mujahid Wada Guringawa

Gwamnatin Nijar Ta Rusa Kungiyoyin Kwadago

Gwamnatin mulkin soji a jamhuriyar Nijar ta rusa ƙungiyoyin ƙwadago guda uku da ke wakiltar jami’an tsaro da suka haɗa da na ma’aikatan kwastam da na ma’aikatar kula da ruwa da gandun daji. Wannan na ƙunshe cikin wata sanarwar da ma’aikatar harkokin cikin gida ta fitar. Hukumomin sun ɗauki wannan mataki ne kamar yadda kundin […]

Read more

Gwamnatin Kano Ta Mika Bayanan Wadanda Aka Kashe A Edo

Gwamnatin jihar Kano ta ce ta kammala tattara bayanan iyalan mutanen da aka kashe a Uromi da ke jihar Edo inda ta mika wa gwamnatin Edon sunayensu. Tun da farko gwamnatin jihar ta Kano ta kafa kwamiti da zai gudanar da bincike tare da tattara bayanan iyalan mafarautan da aka kashe. Mataimakin gwamnan jihar ta […]

Read more

Harajin Trump Ba Zai Sa Mu Mika Wuya Ba – China

China ta dage cewa ba za ta mika wuya ba, duk da matsin da take fuskanta daga shugaba Trump na lafta mata haraji, amma ta ce idan an nemi ayi sulhu a shirye take. Ma’aikatar kasuwancin kasar ta ce kofar tattaunawa a buɗe take. Rahotanni sun ce dama sun jima cikin shiri, sannin cewa irin […]

Read more

Kotu Ta Sanya Alpha Chales A Hannun Beli Kan Zargin Bata Suna

Kotun Majistret mai lamba 17 karkashin jagoranci mai Shari’a Huda Haruna Abdu, ta bayar da belin matashiyar yar Tiktok din nan Alpha Charles, wadda Ƴan Sanda suka gurfanar a gaban bisa zargin ta da laifin ɓata suna. Ƙunshin zargin ya bayyana cewar Alpha Charles, ta ɓata sunan Sadiya Haruna ta dandalin sada zumunta. Yayin da […]

Read more

Gwamnatin Mulkin Sojin Nijar Ta Haramta Auren Jinsi

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta ayyana dokar haramta auren jinsi da luwadi da madigo da sauran dabi’u masu kama da su a kasar. Kazalika gwamnatin ta kuma ayyana addinin Musulunci a matsayin addini na kasa. Gwamnatin ta dauki wannan matakai ne a sabuwa dokar tsarin mulkin rikon kwarya ta kasa da babban taron muhawara na […]

Read more

Ma’aikatar Jin Kai Ta Tarayya Da Jahohi Sun Zamo Matattarar Cin Hanci Da Rashawa — Tsohon Minista

Tsohon Ministan Gidaje da Raya Birane, Nduese Essien, ya ce Ma’aikatun Harkokin Jin-ƙai na tarayya da jihohi sun zamo matattarar cin hanci da rashawa a Nijeriya. Essien, ya kuma zargi ministocin ma’aikatun da karkatar da biliyoyin naira da aka ware domin ‘yan ƙasar da ke cikin mawuyacin hali. “Wani zai yi tunanin ƙirƙirar ma’aikatun nan […]

Read more

Gwamnonin APC Sun Kai Wa Muhammadu Buhari Ziyara

Kungiyar gwamnonin jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya karkashin jagorancin shugabanta gwamnan Imo Sanata Hope Uzodinma, ta kai wa tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ziyarar ban girma a gidansa da ke Kaduna. Bayan shugaban kungiyar, sauran gwamnonin da suke cikin tawagar ma su ziyarar sun hada da gwamnan Kaduna da na Gombe da Kwara da […]

Read more