Gobe Litinin Za A Yi Jjana’izar Marigayi Aminu Ɗantata A Madina

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid ya ce shirye-shirye sun kammala domin gudanar da jana’iza tare da binne gawar marigayin a garin Madina. Mustapha ya bayyana haka ne a shafinsa na Facebook, inda ya rubuta cewa, “Alhamdulillah an samu amincewar (hukumomi), za a ɗauki Aminu Alhassan Ɗantata daga Abu Dhabi zuwa Madina. […]

Read more

Za A Yi Wa Aminu Ɗantata Salatul Ga’ib A Kano

Allah Ya yi wa hamshakin Attajiri, Alhaji Aminu Alhasan Ɗantata rasuwa. Alhaji Aminu Ɗantata ya rasu yana da shekaru 94 bayan fama da rashin lafiya. Ya rasu ya rasu yana da ’ya’ya bakwai da jikoki da dama. Babban sakatarensa, Mustapha Abdullahi Junaid, ne ya sanar da rasuwar a safiyar Asabar. Ɗaya daga cikin attajirai mafiya […]

Read more

Ganduje Ya Yi Murabus Daga Shugabancin Jam’iyyar APC

Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi murabus daga shugabancin jam’iyyar. Murabus ɗin nasa ya fara aiki nan take. Ganduje, wanda tsohon Gwamnan Jihar Kano ne, ya bayyana rashin lafiya a matsayin dalilin da ya da ya ajiye muƙaminsa. Ganduje ya zama Shugaban APC a watan Agustan 2023, a lokacin da jam’iyyar […]

Read more

An Kama Mace Cikin Masu Kwacen Baburan Adaidaita Sahu A Kano

Rundunar yan sandan jihar Kano ta samu nasarar cafke wasu mutane 4 wadanda ake zargi da aikata laifukan kwacen baburan adaidaita sahu, cikinsu harda wata mace yar asalin jihar Bauchi. Mukaddashin kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, DSP Hussaini Abudullahi , ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya raba wa manema labarai […]

Read more

An Yankewa Masu Satar Yara A Kano Hukuncin Shekaru 120

Wata Babbar Kotu a Jihar Kano, ta yanke wa wasu mutum shida hukuncin zaman gidan yari na tsawon shekaru 120, bisa samun su da laifin satar yara da kuma sayar da su. Mutanen da aka yanke wa hukuncin sun haɗa da Mercy Paul, Ebere Ogbono, Emmanuel Igwe, Loise Duru, Monica Oracha, da Chinelo Ifedigwe. An […]

Read more