An Yi Wa Gwamnatin Kano Alqunut Kan Zargin Ƙwace Gonaki
Al’ummar garin Gano dake karamar hukumar Dawakin Kudu, sun yi wa gwamnatin Kano Al-Qunut, kan zargin ta da yunkurin kwace musu Gonaki.
Al’ummar garin Gano dake karamar hukumar Dawakin Kudu, sun yi wa gwamnatin Kano Al-Qunut, kan zargin ta da yunkurin kwace musu Gonaki.
Daga : Shareep Khaleepha Sharifai Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta ɗora laifin ɓacewar bindigogi 3,907 a hannun jami’anta a kan sakaci da kuma ƙarancin iliminsu wurin kula da makamai. Da take ƙarin bayani kan yawaitar ɓacewar bindigon, rundunar ta ɗora laifin ci gaban matsalar a kan abin da ta kira “sakacin” manyan jami’ai wajen tura […]
Rahotanni daga jihajihar Zamfara Arewa maso yammacin Najeriya na cewa wasu magoya bayan jam’iyyun adawa na AAC da PDP sun sauya sheka zuwa jam’iyyar APC.
Ƙasar Isra’ila na ci gaba da shan suka mai zafi daga bangarori daban-daban na duniya bayan sanar da katse duk nau’in tallafi daga shiga zirin Gaza.
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA) ta cafke wani ɗan kasuwa ɗan asalin ƙasar Angola, Mbala Dajou Abuba, mai shekaru 42, a filin jirgin sama na Mallam Aminu Kano, yayin da yake ƙoƙarin safarar hodar iblis zuwa ƙasar Turkiyya.
Hukumar Yaƙi da Yi Wa Tattalin Arziƙi Zagon Ƙasa (EFCC), ta ce ita ta kai samame otal ɗin White Hill da ke kan titin Shiroro a Minna, Babban Birnin Jihar Neja.
Dakarun Hukumar Hisba masu yaƙi da ɓadala da tabarruji a Jihar Kano, sun kama wasu matasa da ba su yi azumi a ranar farko ta watan Ramadanan bana ba.
Aƙalla fasinjoji 12 ne suka ƙone ƙurmus a wani mummunan hatsari da ya auku a kan titin Benin zuwa Auchi a Jihar Edo.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Bauchi sun cafke wani magidanci mai shekaru 50, Alhaji Nuru Isah kan zargin yi wa matarsa dukan da ya yi ajalinta a dalilin abincin buɗa-baki.
Ofishin Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya amince da bukatar Amurka na tsawaita wa’adin yarjejeniyar tsagaita bude wuta da musayar fursunoni har zuwa bayan azumin Ramadan.