Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Gwamnati ta ba ’yan Najeriya da suka maƙale a Afirka ta Kudu dama ta ƙarshe

ADC Ta Rusa Shugabancin Jam’iyyar a Kano, Ta Kafa Kwamitin Riƙo.

Najeriya za ta binciki kamfanonin sada zumunta na Meta, X da AI

‘Ya’yan Fitaccen Mawaki, Rabi’u Usman Baba, Sun Rasu

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 29, 20230

Rahotanni daga garin Kwantagora a jihar Neja na nuna cewa wani kwalele-kwale ya nutse a cikin ruwa wanda ya yi sanadiyar rasuwar yayan fitaccen mawakin yabon Annabi SAW, Marigayi Sharif Rabi’u Usman Baba.Wani dan uwan mamatan Malam Usman Tijjani Baba, ne ya bayyana haka a cikin tattaunawarsa da gidan radiyon Freedom a jiya.

Read more

Za mu fara kamen fasinjojin ‘yan achaɓa a Abuja ~ Nyesom Wike

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 29, 20230

Hukumar Raya Birnin Abuja ta bayyana cewa za ta fara kamen fasinjojin dake hawa achaba. Hukumar wadda ke karkashin jagorancin ministan Abuja, Nyesom Wike ta ce idan ta kama fasinjoji masu hawa achaba dole a bar yin sana’ar a birnin.

Read more

Burkina Faso: Sojoji sun daƙile yunƙurin juyin mulki

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 28, 20230

Gwamnatin Mulkin Soji ta ƙasar Burkina Faso ta sanar da cewa ta yi nasarar daƙile wani yunƙurin juyin mulki da aka yi a ranar Talata.

Read more

Gwamnatin Kano na shirin ingata kasuwar Dawanau

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 28, 20230

Hukumar bunƙasa harkar noma ta jihar Kano (KSADP), za ta kashe kimanin Naira miliyan 600 domin gudanar da ayyukan inganta kasuwar hatsi ta kasa da kasa da ke Dawanau.

Read more

Gwamnan Kano ya Taya Al’umma Murnar Maulidi

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 28, 20230

A yayin da musulmai ke cigaba da murnar tunawa da ranar da aka haifi Annabin tsira, Annabi Muhammad (SAW).

Read more

Ranar ‘Yancin Kai: Gwamnatin Tarayya ta ba da hutu

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 28, 20230

Ministan Harkokin Cikin Gida, Dr. Olubunmi Tunji-Ojo, ya ayyana Litinin 2 ga watan Oktoba a matsayin hutu a faɗin ƙasar nan domin tunawa da cikar Najeriya shekaru 63 da samun ‘Yancin Kai.

Read more

Karancin abinci mai gina jiki na barazana ga rayuwar mata da yara ~UNICEF

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 27, 20230

Kamar yadda hukumar lafiya ta duniya Ke bayyana irin barazanar da mata da kananan yara ke fuskanta na karancin abinci mai gina jiki a nahiyar afirka.

Read more

Za mu kawo karshen cire wa mutane kudi da bankuna ke yi ~ CBN

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 27, 20230

Za mu kawo karshen cire wa mutane kudi da bankuna ke yi ~ CBN

Read more

Hukuncin kotu bai karya mana guiwa ba ~ Baba Halilu Dantiye

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 27, 20230

Kwamishinan yada Labarai na Jiha, Baba Halilu Dantiye ne ya bayyana hakan a wata hira da manema labarai, inda ya yi nuni da cewa, sam hukuncin kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar bai karya musu guiwa ba.

Read more

Shugaban Najeriya da Mataimakinsa sun taya Musulmi Murnar Maulidi

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 27, 20230

Yayin da al’umar musulmi ke murnar zagayowar ranar haihuwar annabi Muhammad (SAW), Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu da Mataimakinsa Kashim Shattima sun bukaci

Read more

Posts navigation

1 … 204 … 280
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama