Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

ADC Ta Rusa Shugabancin Jam’iyyar a Kano, Ta Kafa Kwamitin Riƙo.

Najeriya za ta binciki kamfanonin sada zumunta na Meta, X da AI

Neymar ya yi ritaya daga buga wa Brazil tamaula

Dije Aboki ta zama babbar Joji mace ta farko a tarihin jihar Kano

Muhammad Auwal SuleimanAugust 7, 20230

Gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci taron rantsar da mai shari’a, Jostis Dije Aboki, a matsayin Babbar Jojin jihar Kano a yau.

Read more

Hukumar kashe gobara ta Kano ta bayyana jerin ayyukanta na watan Yulin 2023

Muhammad Auwal SuleimanAugust 6, 20230

Hukumar kashe gobar ta jihar Kano Kar kashin jagorancin darakta janar Alh. Hassan Ahmad Muhd ta gudanar da ayyuka a daukacin ofisoshi 28 da ake da su a fadin jihar nan a cikin watan Juli da ya gabata.

Read more

Majalisar Dattawan Najeriya ta ki amincewa da matakin amfani da karfin soja a kan Nijar

Muhammad Auwal SuleimanAugust 6, 20230

Inda majalisar ta shawarci kungiyar ECOWAS da ta yi amfani da diflomasiyya wajen magance matsalar juyin mulki da sojoji suka yi a Nijar.

Read more

Tsohon gwamnan Kano, Ganduje, ya yi wa Maryam Shetty Shagube

Muhammad Auwal SuleimanAugust 6, 20230

Rahotanni sun tabbatar da wani hoton bidiyo wanda tsohon gwamnan ya yi wa Maryam Shetty shagube game da sanya sunanta cikin jerin sunayen ministoci da aka yi.

Read more

Shugaban mulkin soja na Nijar ya kaddamar da sabon taken kasar

Muhammad Auwal SuleimanAugust 5, 20230

Kasar Nigar a kokarinta na yin watsi da abin da ta gada daga mulkin-mallakar Faransa na taken kasa Jamhuriyar Nijar ta kaddamar da sabon taken kasa mai nuna kima da burin ci gaban kasar ta Yammacin Afirka.

Read more

Kowa sai ya sabunta lasisinsa a Kannywood ~Abba Al-Mustapha

Muhammad Auwal SuleimanAugust 5, 20230

Hukumar Tace Fina-finai ta Jihar Kano, ta ce ta kwace lasisin gudanar duk wasu ‘yan wasa da jarumai ciki har da daraktoci, gidajen gala da masu tallan maganun-uwan gargajiya a masana’antar shirya fina-finai ta Kannywood.

Read more

Gwamnatin jihar Kano ta rushe shugabancin kungiyar matasa ta jihar

Muhammad Auwal SuleimanAugust 5, 20230

Cikin wata sanarwar da ofishin mai bawa Gwmanan na Kano Shawara kan harkokin matasa da wasanni Amb Yusuf Imam Ogan Boye ya fitar a wannan Juma’ar ta ce, tuni aka maye gurbinsu da wasu wanda za su jagoranci shugabancin kungiyar.

Read more

Daukar mataki kan Nijar zai kara rura wutar rikici ne a yankin Sahel ~ Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo

Muhammad Auwal SuleimanAugust 5, 20230

Fitaccen Malamin Addinin Islama, Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo, ya ja hankalin Shugaban Bola Ahmed dangane da daukar matakin da zai kara rura wutar rikici a yankin Sahel.

Read more

‘Yan majalisar dattawan Arewacin Najeriya sun kalubalanci kudurin shugaba Tinubu

Muhammad Auwal SuleimanAugust 5, 20230

‘Yan majalisar dattawa na arewacin Nijeriya sun nuna adawarsu da yunkurin kungiyar raya tattalin arzikin kasashen Yammacin Afirka, ECOWAS, na yin amfani da karfin soji a kan sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar.

Read more

Shugaba Tinubu ya sha alwashin tantance adadin ma’aikatan gwamnatin tarayya

Muhammad Auwal SuleimanAugust 5, 20230

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa na gudanar da gagarumin bincike kan yawan ma’aikatan gwamnatin tarayya a ƙasar.

Read more

Posts navigation

1 … 216 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama