Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

ADC Ta Rusa Shugabancin Jam’iyyar a Kano, Ta Kafa Kwamitin Riƙo.

Najeriya za ta binciki kamfanonin sada zumunta na Meta, X da AI

Neymar ya yi ritaya daga buga wa Brazil tamaula

Kungiyar Dattawan Arewacin Najeriya ta nemi a janye takunkumin da aka sa wa Nijar

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

Ƙungiyar dattawan arewacin Najeriya, Arewa Consultative Forum, ta yi kira ga gwamnatin tararraya da ta cire takunkuman da ta sanyawa Nijar, sakamakon juyin mulkin da sojoji suka yi a ƙasar.

Read more

Shugaban Najeriya ya yaba wa Farfesa Ali Pate bisa kwazon da ya nuna a majalisa

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya yaba wa Farfesa Ali Pate, ɗaya daga cikin ministocin da majalisr dattawa ta amince da su, bisa kwazon da ya nuna a lokacin da ake tantance shi a majalisar.

Read more

Gamayyar Jami’an kungiyoyin ECOWAS da wasu sun baro Nijar guiwa a sanyaye

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

Sojojin da ke mulki a jamhuriyyar Nijar sun kifar da gwamnatin Mohamed Bazoum sun hana jami’ai daga kungiyar Tarayyar Afirka da ECOWAS da Majalisar Dinkin Duniya zuwa ƙasar.

Read more

Wani tsohon dan tawaye, Rhissa Ag Boula, ya kaddamar da kungiyar CRR a Nijar

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

Tsohon dan tawaye kuma dan siyasa a Jamhuriyar Nijar, Rhissa Ag Boula, ya kaddamar da wata kungiya da za ta yi fafutukar ganin an mayar da Shugaba Mohamed Bazoum kan mulki.

Read more

Kungiyar likitoci masu neman kwarewa a Najeriya ta dakatar zanga-zangar da ta shirya

Muhammad Auwal SuleimanAugust 9, 20230

Kungiyar Likitoci Masu Neman Kwarewa ta Nijeriya, ta dakatar da zanga-zangar da ta shirya yi a duk fadin kasar nan bayan wata ganawar sirri da ta yi da manyan jami’an majalisar dattawa.

Read more

Kasashen Mali da Burkina Faso za su aike da tawaga kasar Nijar

Muhammad Auwal SuleimanAugust 7, 20230

Sanarwa na zuwa ne bayan da shuwagabannin soji na ƙasar Nijar suka yi watsi da umarnin ƙungiyar na mayar da mulki ga hamɓararren shugaban.

Read more

Majalisar dattawan Najeriya ta dakatar da tantance Festus Keyamo a matsayin minista

Muhammad Auwal SuleimanAugust 7, 20230

Sanata Darlington Nwokocha ne ya fara gabatar da ƙudirin hakan a gaban majalisa, inda ya nemi a dakatar da shi har sai lokacin da ya amince da cewa majalisa na da damar bincikar ayyukan ministoci.

Read more

Gwamnatin jihar Barno ta dauki ma’aikatan lafiya 54 a garin Gwoza

Muhammad Auwal SuleimanAugust 7, 20230

A nan ma dai, Gwamnan jihar Barno, Babagana Zulum ya amince da ɗaukar ma’aikatan lafiya guda 54 wanda za su ƙunshi mayan likitoci guda biyu, nas-nas guda takwas da kuma ungozoma da masu taimaka musu arba’in da biyu.

Read more

Wani sanata daga Kano ya raba wa dalibai 200 tallafin kudin makaranta

Muhammad Auwal SuleimanAugust 7, 20230

Ya zuwa yanzu dai rahotanni sun nuna cewa, ‘yan majalisun tarayya na Bichi da Dambatta/Makoda da Wudil/Garko ne suke kan gaba wajen biya wa daliban yankinsu kudin makaranta bayan ƙarin kudin makaranta da jami’o’i suka yi.

Read more

Hukumar NBC ta yi taro da masu ruwa da tsaki na Arewacin Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanAugust 7, 20230

Shugaban hukumar kula da kafafen yada labarai ta kasa NBC, Balarabe Shehu, ne ya yi wannan kira a wajen taron masu ruwa da tsaki na kafafen yada labarai na kasar nan.

Read more

Posts navigation

1 … 215 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama