Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Akwai haɗa bakin ƴan cikin gida a harƙallar hukumar bogi

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da kashe Naira Tiriliyan 8.8 ba tare da an tanade su cikin kasafin kuɗi ba.

Gwamnatin Zamfara ta Jinjina wa shugaban NAHCON kan nasarar aikin Hajjin 2026

A kwai yuwuwar jihohi 14 da yankuna 31 su fuskanci ambaliyar ruwa ~ NEMA

Muhammad Auwal SuleimanJuly 6, 20230

Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) ta zayyana jihohi 14 da yankuna 31 da ka iya fuskantar mamakon ruwan sama mai karfin gaske wanda zai iya haifar da ambaliyar ruwa daga ranar 4 zuwa 8 ga watan Yuli.

Read more

Na tabbatar da sahihancin bidiyon Dalar tsohon gwamna Ganduje ~ Muhyi Magaji Rimin Gado

Muhammad Auwal SuleimanJuly 6, 20230

Hukumar karbar Korafe-Korafe da Yaki da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC), ta ce binciken kwakwaf din da aka gudanar ya nuna bidiyon Dalar da ake zargin tsohon gwamnan Jihar, Abdullahi Umar Ganduje da karbar na goro gaskiya ne.

Read more

Majalisar wakilai ta dakatar da hukumar JAMB daga janye sakamakon wata daliba

Muhammad Auwal SuleimanJuly 6, 20230

Majalisar wakilai ta tsoma baki cikin batun zargin da hukumar shirya jarabawar share fagen shiga jami’a (JAMB) ta yi wa wata daliba mai suna Mmesoma Ejikeme

Read more

Kungiyar Likitocin Masu Neman Kwarewa sun sake yi wa gwamnatin Najeriya barazana

Muhammad Auwal SuleimanJuly 6, 20230

Kungiyar Likitocin Masu Neman Kwarewa da ke aiki a asibitocin gwamnati sun bai wa gwamnatin kasar nan wa’adin mako biyu da ta cika musu alkawuran da ta daukar musu game da jarjejeniyar da suka cimma a baya.

Read more

Wasu matasa 7 sun shiga komar rundunar ‘yan sandan jihar Kano

Muhammad Auwal SuleimanJuly 5, 20230

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, ta bakin kakakin rundunar  DSP Haruna Kiyawa, ya bayyana yadda rundunar ta yi nasarar kama wasu mutane bakwai daga cikin gungun ‘yan daba 2 da ke zargi

Read more

Gwamnan Kano ya nada sabbin masu ba shi shawara ta musamman guda shida

Muhammad Auwal SuleimanJuly 5, 20230

Gwamnan Jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin sababbin shuwagabannin hukumomin KAROTA, REMASAB da REDIYON KANO da kuma wasu da za su shiga cikin masu bada shawarwari na musamman a gwamantinsa.

Read more

Gwamnatin Najeriya za ta rage kashi 20% na magungunan da ake shigo da su kasar nan

Muhammad Auwal SuleimanJuly 5, 20230

Gwamnatin Najeriya ta ce za ta rage shigo da magunguna cikin ƙasar daga kashi 60 zuwa kashi 40 cikin 100 domin bunkasa harkar sarrafa magunguna a cikin gida.

Read more

Ma’aikatan Muhasa Sun Sami Horo Na Musamman a Wani Mataki Na Fara Sashen Talabijin

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

A shirye shiryen bude gidan television na Muhasa, wasu daga cikin ma’aikatan wannan gida sun samu horo na musanman kan sannin makamar aiki a bangaren bidiyo.

Read more

Wani harin Isra’ilawa ya yi sanadiyyar mutuwar Falasdinawa 3 da jikkata 20

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

Hukomomin lafiya na kasar Falasdin sun ce akalla Falasdinawa uku aka kashe tare da jikkata wasu sama da 20 a hare-hare ta sama da dakarun Isra’ila suka ƙaddamar kan sansanin ‘yan gudun hijira a yankin jenin da ke Gabar Yamma da Kogin Jordan da ke ƙarƙashin mamaye.

Read more

Senegal: Jagoran ‘Yan Adawa, Ousmane Sonko, ya umarci magoyan bayansa su fito zanga-zanga

Muhammad Auwal SuleimanJuly 3, 20230

Jagoran ‘yan adawa a Senegal, Ousmane Sonko ya buƙaci ‘yan kasa su fito kwansu da kwarkwata sun yi zanga-zangar adawa da manufar shugaba Macky Sall ta neman takara a karo na uku.

Read more

Posts navigation

1 … 228 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama