Wata Babbar Kotu Ta Shiga Tsakanin Tsohon Gwamnan Kano, Ganduje da Muhyi Magaji
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a nan Jihar Kano, ta hana gayyata ko kama tsohon gwamnan jihar Abdullahi Umar Ganduje domin bincikarsa kan zargin karbar cin hanci da rashawa.