Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Akwai haɗa bakin ƴan cikin gida a harƙallar hukumar bogi

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da kashe Naira Tiriliyan 8.8 ba tare da an tanade su cikin kasafin kuɗi ba.

Gwamnatin Zamfara ta Jinjina wa shugaban NAHCON kan nasarar aikin Hajjin 2026

Wata Babbar Kotu Ta Shiga Tsakanin Tsohon Gwamnan Kano, Ganduje da Muhyi Magaji

Muhammad Auwal SuleimanJuly 8, 20230

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a nan Jihar Kano, ta hana gayyata ko kama tsohon gwamnan jihar Abdullahi Umar Ganduje domin bincikarsa kan zargin karbar cin hanci da rashawa.

Read more

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu Zai Halarci Taron Kungiyar ECOWAS Karo Na 63

Muhammad Auwal SuleimanJuly 8, 20230

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu Zai Halarci Taron Kungiyar ECOWAS Karo Na 63

Read more

Yan Najeriya na kan gaba-gaba wajen sauke sabuwar manhajar Threads

Muhammad Auwal SuleimanJuly 7, 20230

Jim kadan bayan saukar sabuwar manhajar Threads da zafinta, ‘yan Nijeriya sun kasance a gaba-gaba wajen yin maraba da wannan dandali.

Read more

Sojojin Najeriya sun yi arangama da ‘yan ta’addan Boko Haram da ISWAP

Muhammad Auwal SuleimanJuly 7, 20230

Sojojin Najeriya da ke rundunar tsaro ta Operation Hadin Kai sun harbe wasu ’yan ta’addan Boko Haram da ISWAP da ke kokarin tsallakowa Najeriya daga Jamhuriyar Kamaru.

Read more

Barkewar cutar mashako a birnin tarayya Abuja ya sanya mahukunta daukar mataki

Muhammad Auwal SuleimanJuly 7, 20230

Cibiyar yaki da cutuka masu yaduwa ta Najeriya ta ce an samu barkewar cutar mashako (Dphtheria) a babban birnin kasar Abuja, bayan da wani yaro mai shekara hudu ya rasu.

Read more

Gwamnan jihar Zamfara ya rage yawan ma’aikatun jihar daga 28 zuwa 16

Muhammad Auwal SuleimanJuly 7, 20230

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya rattaba hannu kan rage ma’aikatun gwamnatin jihar daga 28 zuwa 16, don Farfado da tattalin arzikin Jihar.

Read more

Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin cif-joji mace ta farko a tarihin Kano

Muhammad Auwal SuleimanJuly 7, 20230

Wannan naɗi nata ya biyo bayan aikewa da sunanta da gwamna Engr. Abba Kabir Yusuf ya yi a cikin wata wasika ga majalisar dokokin jihar Kano wanda shugaban majalisar, Ismail Falgore, ya karanta ta a gaban majalisar a jiya.

Read more

Tsahon gwamnan Kano, Ganduje, ya mayar da martani game da zargin bidiyon Dala

Muhammad Auwal SuleimanJuly 6, 20230

Gandujen ya ayyana sammacin da aka aike masa na bayyana a gaban hukumar Karɓar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa a matsayin siyasa.

Read more

Mutane miliyan 10 sun yi rejistar sabon shafin sada zumunta na “Threads” ~ Zuckerberg

Muhammad Auwal SuleimanJuly 6, 20230

Kamfanin Meta wanda shi ne mamallakin Facebook da Instagram, ya kaddamar da manhajar sabon shafin sada zumunta da muhawara, mai suna ‘Threads’ a matsayin kishiya ga Twitter.

Read more

Wata mata mai juna biyu ta rasa ranta a wani asibiti a jihar Nassarawa

Muhammad Auwal SuleimanJuly 6, 20230

Rahotanni daga jihar Nassarawa na nuni da yadda wata mata mai juna biyu ta rasa ranta saboda rashin likitan da zai duba ta a asibiti.

Read more

Posts navigation

1 … 227 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama