Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Fursunoni 9 sun haddace Alƙur’ani a gidan yari a Kano 

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

Mutane 764 Ke Kamuwa da Kansar Baki a Najeriya – Ministan Lafiya

Muhammad Auwal SuleimanApril 17, 20230

Ministan Lafiya, Osagie Ehanire, ya ce cutar kansar baki da aka fi sani da kansar baka, na kashe mutane 764 a Najeriya duk shekara.

Read more

Adamawa: INEC Ta Yi Alla-wadai da Cin Zarafin Kwamishinanta

Muhammad Auwal SuleimanApril 17, 20230

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta yi Allah-wadai da kakkausar murya dangane da cin zarafin kwamishinanta, wanda aka yi masa tsirara, sakamakon

Read more

‘Yan Sanda Sun Kame Wani Ɗan Jarida Mai Daukar Hotuna a Lagos

Muhammad Auwal SuleimanApril 17, 20230

A wani ci gaba, Jaridar Dailytrust ta wallafa a shafinta cewa an kame mata wani ma’ikacinta, Ben Uwalaka, da ke bakin aiki a lokacin da yake ɗaukar hotunan yadda zanga-zangar

Read more

Ma’aikatan Sufurin Jiragen Saman Nageriya Sun Fara Yajin Aikin Gargaɗi

Muhammad Auwal SuleimanApril 17, 20230

Yau Litinin ne ma’aikatan sufurin jiragen saman ƙasar nan suka fara yajin aikin kwanaki biyu, domin neman a kyautata musu yanayin aiki da kuma wasu kuɗaɗe da suke bin gwamnati.

Read more

Adamawa: INEC Ta Dakatar da Tattara Sakamakon Zaɓen Bisa Karya Doka

Muhammad Auwal SuleimanApril 16, 20230

Hukumar zabe mai zaman kantan ta kasa ta ta soke sakamakon zaben jahar adamawa tare da gayyatar kwamishinan zaben jahar da kuma wadanda abun yashafa zuwa babban ofishin hukumar dake birnin tarrayya Abuja

Read more

NNPP a Kano Ta Yi Alƙawarin Bin Kadin Zaɓukan Wasu ‘Yan Majalisu

Muhammad Auwal SuleimanApril 16, 20230

Umar Haruna Doguwa wanda shi ne shugaban jam’iyyar a jihar Kano, ya ce “Akwai abubuwa da dama da suka faru waɗanda ba mu gamsu da su ba, waɗanda kamar an mayar da hannun agogo baya ne.

Read more

Alhassan Ado Doguwa Ya Sake Ɗarewa Kan Kujerarsa Ta Dan Majalisar Wakilai

Muhammad Auwal SuleimanApril 16, 20230

Hukumar zabe mai zamankata ta bayyana Alhassan Ado Doguwa a matsayin ɗan takarar da ya lashe zaɓen ɗan majalisar wakilai daga mazaɓar Doguwa da Tudun Wada

Read more

Ma’aikatan Muhasa TVR Sun Je Ta’aziyyar Rasuwar Malam Hassan Lamin

Muhammad Auwal SuleimanApril 15, 20230

A jiya Juma’a ne ma’aikatan wannan gidan Radiyo da Talabijin na MUHASA TVR suka je ta’aziyya ga iyalan marigayi Hassan Mohammed Lamin a gidansu na Gandu da ke unguwar ƙoƙi a cikin ƙwaryar birnin Kano.

Read more

Rundunar ‘Yan Sanda Ta Shirya Domin Tabbatar da an Yi Zaɓe Cikin Lumana

Muhammad Auwal SuleimanApril 14, 20230

A yayin da ake shirin yin zaɓen cike gurbi  a gobe Asabar a rumfuna 2,660 a faɗin ƙasar nan, Sufeto Janar na yan sanda, Usman Baba Alkali ya ba wa masu kaɗa ƙuri’a tabbacin kare lafiyarsu a rumfunan zabe.

Read more

Katsina: Hukumar NDLEA Ta Bankaɗo Gonaki 3 Da Ake Noma Tabar Wiwi

Muhammad Auwal SuleimanApril 14, 20230

Mataimakin shugaban hukumar mai kula da harkokin gudanarwa a jihar, Halilu Hamidu ne ya tabbatar da wannan nasara bayan samun bayanai daga wasu mutane.

Read more

Posts navigation

1 … 239 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama