China: Ta Yi Wani Atisayen Sojoji Na Kwanaki 3 Gaɓar Tekun Taiwan
Ta ce atisayen gargaɗi ne ga abin da ta kira da “gargaɗi ga ‘yan aware da ke haɗa kai da sojojin ƙasashen ƙetare.
Ta ce atisayen gargaɗi ne ga abin da ta kira da “gargaɗi ga ‘yan aware da ke haɗa kai da sojojin ƙasashen ƙetare.
Hukumar Lafiya ta Duniya ta ce ana cigaba da samun matsalar mutuwar mata masu juna biyu a lokacin haihuwa jihohin Arewa ta tsakiya.
Hukumar Bunƙasa Filayan Aikin Noma ta Ƙasa (NALDA) ta samar da makarantun horaswa ga manoma a jihohin Ogun, Katsina, Abiya da kuma Borno.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi Allah-wadai da kashe-kashen da aka yi a Jihar Benue, bayan kashe mutane da dama a unguwar Umogidi da ke Entekpa-Adoka ta ƙaramar hukumar Otukpo a jihar.
Wasu daga cikin mazauna birnin Kano sun yi ƙorafi a kan wata sabuwar ta’ada da wasu daga cikin matuƙa baburan Adaidaita ke yi na rashin kunna fitilars
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta sanar da dakatar da wasannin tashe watan Azumi wanda aka fi a cikin ƙwayar birnin kano.
Sarkin Dutse, Alhaji Muhammad Hamim Nuhu Sanusi, ya bayyana farin cikinsa game da samar da wata haɗaɗɗiyar rundunar Sojin runduna ta 26 da ake kira da Armoured Brigade a garin na Dutse tare da yi wa rundunar alƙawarin ba ta dukkan gudunmuwar da take buƙata.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya amince da kashe Naira biliyan 320 da miliyan ɗari uku domin tallafa wa manyan makarantun ilimi a Nijeriya.
Mai’aikatar ilimi ta jihar Kano ta amince da Ranar 7 ga watan Afrilun da muke ciki a matsayin ranar rufe makarantu na je-ka-ka-dawo da na kwana a faɗin jihar nan.
Malami a sashen koyar da ilimin Akanta na Jami’ar Bayero, Dr. zaharaddeen Salisu Maigoshi shi ne ya bayyana Hakan a Taron da Hukumar Tattara kudaden shiga ta kasa tare da hadin gwuiwar Apropolitant media limited suka shirya a Cibiyar ‘Yan Jaridu ta jihar Kano.