Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

INEC ta mayar da sunan David Mark matsayin shugaban ADC a shafinta

Ana Cigaba da Samun Ƙarin Hukuncin Kisa a Ƙasar Iran

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Hukumar kare hakkin bil adama ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi Alla-wadai da karuwar hukuncin kisa a ƙasar Iran, ciki har da wadanda ke da hannu a zanga-zangar kasar.

Read more

Sojin Ruwan Najeriya Sun Kuɓutar Da Jirgin Ƙasar Denmark

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Jirgin ruwan na kasar Denmark da ya iso gabar tekun Guinea daga birnin Amsterdam, ya ratsa kasashen Ghana, Togo, Najeriya, Kamaru da Congo, kafin ‘yan ta’addan su yi awon gaba da shi.

Read more

NCC Ta Musanta Zargin Yayata Muryar Tarho Ta Peter Obi

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Hukumar da ke sa ido kan kamfanonin sadawar ta Najeriya, NCC, ta nesanta kanta daga zargin da wasu ke yi cewa tana da hannu wajen kwarmata sautin muryar da aka ji ta dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP Peter Obi da Bishop David Oyedepo suna tattaunawa.

Read more

Fitaccen Marubuci,Wole Soyinka, Ya Yi Alla-wadai da Kalaman Datti Baba Ahmed

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Fitaccen Marubucin Najeriya, Farfesa Wole Soyinka, ya yi Allah wadai da kalaman Sanata Datti Baba Ahmed, ‘dan takarar mataimakin shugaban kasar karkashin Jam’iyyar Labour a zaben da ya gabata a kasar. 

Read more

Gwamnatin Tarayya Ta Zargi Peter Obi da Cin Amanar Ƙasa

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Gwamnatin tarayyar ta zargi dan takarar shugabancin kasar na jam’iyyar Labor, Peter Obi da cin amanar kasa tare da kuma tunzura jama’a bayan ya fadi a zabe.

Read more

Mun Ji Takaicin Faɗuwa Zaɓe a Kano – APC

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Shugaban jam’iyyar na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya shaida wa majiyarmu cewa, babban abin bakin ciki shi ne a ce sun rasa Kano

Read more

Akwai Buƙatar Inganta Tsaro a Filayen Sauka da Tashin Jiragen ƙasar Nan – Olajide

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Wannan kira ya fito ne ta bakin ɗan majalisar wakilai,  Jimoh Olajide, a yayin gabatar da ƙudurinsa sakamakon wata hatsaniya a yayin da wani fasinja ke ƙoƙarin hawa jirgin saman da ake kira da Ibom Air plane.

Read more

Donald Trump Ya Gurfana a Gaban Kotu Bisa Zargin Aikata Wasu Laifuka

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Ana zargin tsohon shugaban ne da biyan wata jarumar fina-finan batsa, Stormy Daniels toshiyar baki don ka da ta yi bayani game da alaƙar da ta taɓa shiga tsakaninsu lokacin da yake takarar shugabancin ƙasar a zaben 2016.

Read more

Wani Dan Jarida Ya Rasa Aikinsa Saboda Caccakar Gwamnan Borno

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Dan jaridar da ake zargi da caccakar Gwamna Babagana Umara Zulum na Jihar Borno ya jawo masa rasa aikinsa sakamakon harzuka da Gwamnan ya yi.

Read more

Kebbi: Hukumar Kwastam Ta Kama Kayayyaki Na Kusan Miliyan 23

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20230

Hukumar kwastam reshen jihar Kebbi ta kama wasu kayayyaki na fasa ƙwauri da harajinsu ya kai Naira Miliyan Ashirin da uku, da dubu dari da arba’in da ɗaya, da naira dari takwas da uku a wurare daban-daban na jihar.

Read more

Posts navigation

1 … 243 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama