Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Tsohon Sufeton ƴan sandan Nijeriya Sulaiman Abba ya fice daga jam’iyar APC.

Hayaƙin janareta ya yi ajalin saurayi da budurwa a Kuros Riba

Me ya sa wasu ƴan Kannywood ke fita daga Triple R mai tallata Tinubu?

Gwamnatin Najeriya Na Shirin Samar da Tallafin Ga Al’umma Bayan Cire Tallafin Mai

Muhammad Auwal SuleimanJune 8, 20230

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci majalisar Kan Tattalin Arzikin Kasa NEC, a karkashin Kashim Shettima, ta fito da yadda za a rage radadin cire tallafin fetur ga al’uma

Read more

Wasu Kungiyoyi Sun Nuna Goyon Bayansu Kan Matakin Gwamnatin Kano Na Rusau

Muhammad Auwal SuleimanJune 8, 20230

Gamayyar wasu ƙungiyoyi sun gudanar da wani tattaki a fadar gwamnatin jihar Kano domin nuna goyon bayansu game da rusau da gwamnatin Kano ke yi kan wasu haramtattun gine-gine da filaye da aka mallaka ba bisa ƙa’ida ba.

Read more

Hotuna: Shugaban Ƙasar Najeriya Ya Gana da Zaɓaɓɓun ‘Yan Majalisun Tarayya a Abuja

Muhammad Auwal SuleimanJune 8, 20230

A yau shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu da mataimakinsa suke ganawa da zaɓaɓɓun sanatocin da ‘yan majalisar wakilai a ɗakin taro dake fadar gwamnatin Najeriya.

Read more

Kungiyoyin NLC da TUC sun jingine aniyarsu Ta Shiga Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani

Muhammad Auwal SuleimanJune 6, 20230

Kotun ma’aikata ta Najeriya NIC ta dakatar da ƙungiyoyin kwadago daga shiga yajin aikin da suke shirin farawa domin nuna rashin amincewa da cire tallafin man fetur da kuma karin farashin man fetur a fadin kasar nan.

Read more

Kasar Sin da Amurka Sun Amince da Kawo Karshen Zaman Doya da Manja da Suke Yi

Muhammad Auwal SuleimanJune 6, 20230

Ƙasar China da Amurka sun yi tsokaci kan ci gaban da aka samu wajen amincewa su ci gaba da hulɗa a tsakaninsu bayan kwashe wasu lokuta suna zaman doya da manja.

Read more

Kano: Tsohon kwamishinan Yada Labarai Ya Musanta Batun Sayar da Asibitin Asiya Bayero

Muhammad Auwal SuleimanJune 6, 20230

Gwamnatin Kano da ta shuɗe ta mayar da martani game da zargin sayar da Asibitin Asiya Bayero wanda gwamnati mai ci ta Abba Kabir Yusuf ta ce ta ƙwace a yan kwanakin nan.

Read more

Kotu Ta Dakatar da EFCC, ICPC, DSS daga Cafke Tsohon gwamna Abdul’aziz Yari

Muhammad Auwal SuleimanJune 6, 20230

Babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta dakatar da hukomomin EFCC, ICPC da DSS, daga tsare tsohon gwamnan jihar Zamfara Abdul’aziz Yari, har sai kotun ta yi nazari kan takardar koken da hukumomin suka shigar a gabanta.

Read more

Gwamnan Kano Ya Buƙaci Maniyyatan Jihar Su Kasance Masu Da’a a Kasa Mai Tsarki

Muhammad Auwal SuleimanJune 5, 20230

Gwamnan jahar kano Abba kabir Yusif yayi kira ga mahajjatan farko da su kasance masu yin da”ah ga dokokin saudiya yayin da suke gabatar da aikin hajji bana , tare da yiwa jahar kano da kuma kasa addu’a

Read more

Rusau: Gwamnatin Kano Ta Rushe Wani Gini Dake Daula Otel

Muhammad Auwal SuleimanJune 4, 20230

Sabon gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya cigaba da abin da ya yi alkawari na karbe filaye gwamnati da aka yi gine-gine a kan su. A daren Lahadin nan, labari ya zo daga gidan rediyon Freedom cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ruguza gini da aka yi a otel da ake kira da Daula.

Read more

Tallafin Mai: Kungiyar Ma’aikatan Lantarki ta Najeriya Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki

Muhammad Auwal SuleimanJune 4, 20230

Ƙungiyar ma’aikatan wutar lantarki ta Najeriya ta ce za ta tsunduma yajin aiki bayan cire tallafin man fetur da gwamnatin ta yi lamarin da ta ce ya haifar da ƙaruwar hauhawar farashin kayyaki a ƙasar.

Read more

Posts navigation

1 … 243 … 278
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama