Labarai

Babban Labari Labarai

Gwamnonin Arewa Sun Yi Allah-Wadai Da Sace Dalibai Mata A Kebbi

Ƙungiyar Gwamnonin Arewa (NGF) ta bayyana matuƙar damuwa kan harin da aka kai Makarantar Sakandiren Mata da ke Maga a ƙaramar hukumar Danko/Wasagu ta Jihar Kebbi, wanda ya yi sanadin sace ɗalibai mata da dama tare da kashe jami’an makarantar. Shugaban ƙungiyar, kuma Gwamnan Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya bayyana lamarin a matsayin abin takaici […]

Babban Labari Labarai

Mutane 7 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jigawa

Wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Jihar Jigawa ya yi sanadin mutuwar mutane bakwai ciki har da direban motar tare da jikkata wasu 11. Kakakin rundunar ’yan sandan jihar, SP Shiisu Lawan Adam, ya tabbatar da faruwar lamarin cikin wata sanarwa da ya aike wa manema labarai a Dutse. Ya ce hatsarin ya […]

Babban Labari Labarai

Babban Hafsan Sojin Nijeriya Ya Umarci Dakarunsa Su Kubutar Da Daliban Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kebbi.

Babban hafsan sojin Najeriya Laftanar Janar Waidi Shaibu ya umurci dakarun operation Fansan Yamma su ƙara kaimi a ƙoƙarinsu na kuɓutar da ɗaliban da aka yi garkuwa da su daga makarantar sakadire ta ƴanmata da ke garin Maga a jihar Kebbi. Da ya ke yi wa dakarun jawabi a lokacin da ya kai ziyara jihar, […]

Babban Labari Labarai

Afrika Ta Kudu Ta Zargi Isra’ila Da Yunkurin Share Falasdinawa Daga Kasarsu.

Ministan Maikatar harkokin wajen Afirka ta Kudu ya zargi Isra’ila da kokarin raba Falasdinawa daga kasarsu. Wadannan kalama na na zuwa ne bayan da aka karkatar da akalar wani jirgin saman fasinja zuwa Johanesburg dauke da Falasdinawa 153 da kuma tun farko ya nufi kudancin birnin Eilat na Isra’ila ne. Wata kungiyar bayar da agaji […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai