Shugaban Amurka Joe Biden Ya Hakura Da Takara
Shugaban kasar Amurka Joe Biden ya ce ya haƙura da neman takarar shugabancin ƙasar a wa’adin mulki na biyu da yake nema.
Shugaban kasar Amurka Joe Biden ya ce ya haƙura da neman takarar shugabancin ƙasar a wa’adin mulki na biyu da yake nema.
Gwamnatin Saudiyya ta hana alhazai fita jifar shaidan daga karfe 11 na safe zuwa 4 na yamma saboda tsananin zafi. Sanarwar da aka tura wa hukumomin aikin hajjin kasashen duniya ta ce ma’aikatar ta umarci jami’an tsaro da su dakatar da duk wani alhaji ko hajiya da suka bijire wa wannan umarni. Ana tunanin hukumar […]
Shugaban mulkin soja na Nijar Janar Abdoulrahamane Tchiani ya bayyana cewa suna sane da cewa Faransa ce ke tunzura ECOWAS tana saka musu takunkumi.
Tsohon dan tawaye kuma dan siyasa a Jamhuriyar Nijar, Rhissa Ag Boula, ya kaddamar da wata kungiya da za ta yi fafutukar ganin an mayar da Shugaba Mohamed Bazoum kan mulki.
Sanarwa na zuwa ne bayan da shuwagabannin soji na ƙasar Nijar suka yi watsi da umarnin ƙungiyar na mayar da mulki ga hamɓararren shugaban.
Mutanen sun mutu ne a lardunan Bejala da Bouria da ke kan tsaunuka, inda masu kashe gobara sama da 7,000 ke can suna ƙoƙarin shawo kan wutar.
Sama da kasashe da kungiyoyin kasa da kasa 20 ne suka amince su kaddamar da wani tsari wanda ake kira “Rome Process” domin dakile ci-rani ba bisa ka’ida ba da safarar bil adama.
Ana ci gaba da luguden wuta a biranen Khartoum da ma yankin yammacin Dafur a cewar shaidun gani da ido, duk da yunkurin kawo karshen rikicin da kasashen duniya ke yi.
Hukomomin lafiya na kasar Falasdin sun ce akalla Falasdinawa uku aka kashe tare da jikkata wasu sama da 20 a hare-hare ta sama da dakarun Isra’ila suka ƙaddamar kan sansanin ‘yan gudun hijira a yankin jenin da ke Gabar Yamma da Kogin Jordan da ke ƙarƙashin mamaye.
Jagoran ‘yan adawa a Senegal, Ousmane Sonko ya buƙaci ‘yan kasa su fito kwansu da kwarkwata sun yi zanga-zangar adawa da manufar shugaba Macky Sall ta neman takara a karo na uku.