Labarai

Kwankwaso ya haɗe da Atiku da Obi don yaƙar Tinubu a 2027

A yau ake sa ran madugun tafiyar Kwankwasiyya kuma Jagoran Jam’iyyar NNPP na Ƙasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso zai koma Jami’yyar adawa ADC a hukumance. A ƙarshen mako Kwankwaso ya sanar da ficewarsa daga NNPP, a daidai lokacin da ’yan adawa ke shirye-shiryen da neman tsara lissafin siyasarsu domin ƙwace mulki daga Shugaba Bola Ahmed […]

Read more

An sanya dokar hana fita na sa’o’i 48 a Jos

Gwamnatin Jihar Filato ta sanya dokar hana fita na sa’o’i 48 a birnin Jos, bayan wani mummunan hari da aka kai a unguwar Rukuba da ke Ƙaramar Hukumar Jos ta Arewa a daren Lahadi. Rahotanni sun bayyana cewa mutane da dama sun rasa rayukansu, yayin da wasu da dama suka jikkata a harin da wasu […]

Read more