Daukar mataki kan Nijar zai kara rura wutar rikici ne a yankin Sahel ~ Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo
Fitaccen Malamin Addinin Islama, Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo, ya ja hankalin Shugaban Bola Ahmed dangane da daukar matakin da zai kara rura wutar rikici a yankin Sahel.