‘Yan Majalisar Tarayya Sun Amince Wa Buhari Karɓo Bashin Dala Miliyan 800
Mamban kwamitin kula da karɓo bashi a majaliaar wakilai, Abubakar Yunusa Ahmad ne ya bayya na hakan a jiya Jumu’a a hirarsa da manema labarai.
Mamban kwamitin kula da karɓo bashi a majaliaar wakilai, Abubakar Yunusa Ahmad ne ya bayya na hakan a jiya Jumu’a a hirarsa da manema labarai.
Wata sanarwa da Darektan sadarwa a ofishin Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya Mohammad Abdullahi Ahmed ya fitar a ranar Juma’a ce ta sanar da nadin Oluwatoyin.
Gwamnan jihar Montana, Greg Gianforte a ranar Laraba ya rattaba hannu kan wata doka ta haramta amfani da Manhajar TikTok mallakar kasar China a jihar.
Rundunar ‘yansandan jihar Ribas ta tabbatar da sace wasu ‘yan hidimar kasa (NYSC) wadanda har yanzu ba a tantance adadinsu ba akan titin Gabashi zuwa Yammaci (East-West) da ke jihar Ribas.
Hukumar kula da jami’o’in ƙasar nan (NUC) ta tona asirin wasu jami’oi 49 na kasar masu ba da takardar shaidar kammala Digiri na farko ba bisa ƙa’ida ba.
Mahukunta sun tabbatar da mutuwar mutane 85 cikin kwanaki da aka kwashe ana rikici tsakanin makiyaya da manoma a jihar Filato da ke Arewa Maso Tsakiyar ƙasar nan.
Adadin danyen man da Najeriya ke hakowa ya ragu zuwa ganga dubu dari 9 da 99 a kowace rana a watan Afrilu, lamarin da y aba wa Angola damar shiga gaban Najeriya.
Kanfanin zai koma Maidugurin ne a cikin mako mai zuwa bayan shekaru 5 da dakatar da aikin sakamakon mummunan ayyukan kungiyoyin ‘yan ta’adda.
Gwamnatin Najeriya ta ce ta tsara wani kundi da zai taimakawa sabuwar gwamnati ta Bola Tinubu, kan yadda za ta cire tallafin mai ba tare da wata matsala ba.
Ya zuwa safiyar wannan rana ta Litinin da misalin karfe 08:32 na safe, Hilda Bassey, wacce aka fi sani da Hilda Baci, ta shafe awanni 88 da minti 32 tana girki.