Hadarin Jirgin Ruwa: Shugaban Najariya Ya Ba da Umarnin Kai Kayan Agaji Jihar Kwara
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin kai kayan agaji da taimakon da ya wajaba nan take ga mutanen da suka kuɓuta da kuma dangi da iyalan waɗanda suka mutu a hatsarin jirgin ruwan Kwara.