Kano: INEC Ta Cire Sunan Alhassan Ado Doguwa Daga Jerin Sunayen Zababbun ‘Yan Majalisa
Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta cire sunan Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar Wakilai, Alhassan Ado Doguwa, daga jerin wadanda suka lashe zaben da aka gudanar a makon jiya.