Sojoji sun kashe ƙasurgumin ɗan ta’adda Gwaska Ɗanƙarami
Sojojin Najeriya sun halaka ƙasurgumin ɗan bindiga Gwaska Ɗanƙarami tare da wasu ’yan ta’adda da dama a Jihar Zamfara. Sojojin rundunar Operation Fansan Yamma sun aika ’yan ta’addan lahira ne a yayin musayar a wata maɓoyar da ’yan bindiga sama da 100 suka taru da nufin ƙaddamar da hare-hare a kama fararen hula da jami’an […]