Labarai

Manjo Janar Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Yan Bindiga

Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da rasuwar Tsohon Daraktan Yaɗa Labarai na Hedikwatar Tsaron Najeriya Manjo-Janar Rabe Abubakar (Ritaya) a hannun ’yan bindiga da suka yi garkuwa shi a jihar. Kwamishinan Harkokin Tsaro da Harkokin Cikin Gida na jihar Katsina, Dakta Nasiru Mu’azu, ya sanar a ranar Asabar cewa Manjo-Janar Rabe Abubakar ya rasu ne […]

Read more

Ɗan Majalisar Tarayya Yaya Tongo ya rasu

Ɗan majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar Gombe/Kwami/Funakaye a Majalisar Wakilai Yaya Bauchi Tongo, ya rasu a ranar Juma’a a Abuja bayan doguwar jinya. Marigayi Yaya Bauchi Tongo, jigo ne a jam’iyyar APC wanda Gwamna Muhammad Inuwa ya bayyana rasuwarsa a matsayin babban rashi ga Jihar Gombe da ma kasa baki ɗaya. Rasuwarsa ta zo ne […]

Read more