Iran Ta Harba Makamai Masu Linzami 100 Isra’ila, Mutane 40 Sun Jikkata
IDF, Avichay Adraee mai magana da yawun rudunar sojin Isra’ila ya ce Iran ta harbo wa ƙasar su aƙalla makamai masu linzami 100.
IDF, Avichay Adraee mai magana da yawun rudunar sojin Isra’ila ya ce Iran ta harbo wa ƙasar su aƙalla makamai masu linzami 100.
Mazauna Unguwar Karkasara Babban Giji karamar hukumar Tarauni a Jihar Kano, sun zargi wasu masu dillacin miyagun kwayoyin da yunkurin haifar musu da fitina da kuma kawo cikas ga ci gaban yankin. Gamayyar mutanen unguwar sun koka ne bayan da wasu batagarin matasa suka lalata kayan aikin ginin ofishin Civil Defence da shugabancin karamar hukumar […]
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ce yana farin ciki da halin rikici da jam’iyyun adawa da dama na ƙasar ke ciki. Shugaban ya bayyana haka ne a lokacin jawabin da ya yi na ranar tunawa da dimokuraɗiyya a zauren majalisar dokokin ƙasar da ke Abuja, yau Alhamis. “Ina jin daɗin ganin jam’iyyun adawa a tagayyare,” […]
A yayin da ake tsaka da bikin Ranar Dimokradiyya a Najeriya, al’ummar jihar Gombe sun wayi gari da sabuwar dokar takaita zirga-zirgar babura daga ƙarfe 7:00 na yamma zuwa ƙarfe 6:00 na safe a duk faɗin jihar. Sanarwar da ta fito ne daga hannun Jami’in Hulɗa da Jama’a na Rundunar ’Yan Sanda ta jihar, DSP […]
Rahotanni na cewa mutane huɗu ciki har da jaririn wata tara aka kashe a wani hari da aka kai ƙauyen Nkiendowro da ke Ƙaramar Hukumar Bassa a Jihar Filato. Mutanen da suka rasu sun haɗa da mata biyu da namiji ɗaya, wanda aka ce suna aikin jigilar kwashe tumatir daga ƙauyen zuwa kasuwar Farin-Gada da […]
Wani jirgin sama mallakin kamfanin sufuri na Air Indiya ya yi hatsari inda ya faɗa kan wata unguwa da ke birnin Ahmedabad a yammacin ƙasar Indiya. Ana da yaƙinin cewa akwai aƙalla fasinjoji da ma’aikata 240 a cikin jirgin. Bidiyo da ake yadawa a shafukan sada zumunta ya nuna baƙin hayaƙi ya turnuƙe bayan rikitowar […]
Masu zanga-zanga sun fito a biranen Najeriya domin kokawa kan halin da ƙasar ke ciki yayin da ƙasar ke bikin ranar dimkuraɗiyya a yau Alhamis. A birnin Ibadan na jihar Osun masu zanga-zangar na ɗauke ne da allunan waɗanda suka ƙunshi saƙo daban-daban. Daga cikin abin da masu zanga-zangar ke kokawa a kai akwai talauci […]
Rahotannin sun bayyana cewa a daidai lokacin da Najeriya ke cika shekara 26 da komawa mulkin Dimokuraɗiyya aƙalla mutane 41 aka kashe a Jihar Filato a cikin sati ɗaya.
Rahotanni daga Karamar Hukumar Bunkure a Jihar Kano na cewa mamakon ruwan sama mai karfin gaske da iska sun janyo rushewar gidaje a garin Dogon Jeji.
Hukumar da ke lura da yanayi a Najeriya NiMet ta yi hasashen cewa za a samu fari mai tsananin gaske a jihohi tara na Arewacin Najeriya a daminar bana.