Labarai

An Kashe Mutane 3 A Faɗan Kungiyoyin Asiri A Legas

Aƙalla mutum uku ne sun rasu, yayin da wani ɗan sanda ya ji rauni a wani rikicin ƙungiyoyin asiri da ya auku a kasuwar Owode Onirin da ke Jihar Legas. Rundunar ’yan sandan jihar, ta bayyana cewa tana neman Abiodun Ariori, Shugaban Kamfanin Golden Venture Limited, bisa zarginsa da hannu a rikicin. Shaidu sun ce […]

Read more

Cutar Kwalara Ta Kashe Mutane 7 A jihar Zamfara

Rahotanni na nuna cewa cutar kwalara ta barke a wasu kananan hukumomin jihar Zamfara inda zuwa yanzu ta hallaka aƙalla mutum bakwai a ƙananan hukumomin Gumi da Bukkuyum. Hukumomin sun ce kusan mutum 200 cutar ta kwantar a asibitin kananan hukumomin biyu, tare da gargadin cewa adadin na iya karuwa. Hon Sulaiman Abubakar Gumi wanda […]

Read more

Yan Sanda A Kano Sun Kama Barayin Motoci

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano, ta samu nasarar cafke wasu mutane biyu da ake zargin masu satar motoci ne tare da gano motoci uku da aka sata a wurare daban-daban. A sanarwa da rundunar ta fitar ranar Talata, , ta bayyana cewa ta cafke mutanen biyu tare da wata motar Siena Bus a karamar hukumar […]

Read more