Babban Labari

Kwankwaso na tattaunawa da jam’iyyun ADC da NDC

Ƙungiyar Kwankwasiyya ta tabbatar da cewa jagoran NNPP kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a Zaɓen 2023, Rabiu Musa Kwankwaso, na ci gaba da tattaunawa da jam’iyyun ADC da kuma NDC gabanin zaɓen 2027. Mai magana da yawun ƙungiyar, Mansur Kurugu, ya shaida cewa tattaunawar na gudana ne da yiwuwar haɗa ƙarfi tsakanin ɓangarorin siyasar, duk […]

Read more

Ƴan bindiga sun sace sakataren ƙaramar hukumar Kibiya.

Wasu ƴanbindiga sun kai hari gidan sakataren ƙaramar hukumar Kibiya da ke jihar Kano tare da sace shi. Shugaban majalisar kansilolin ƙaramar hukumar Hon. Sabo Yusuf Usman ya shaida wa BBC cewa lamari ya faru ne ranar Juma’a da daddare a gidan sakataren da ke garin Dinya. ”Lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe 1:00 […]

Read more

Za mu ƙara ƙaimi wajen daƙile matsalar tsaro — Radda

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar Radda, ya jaddada aniyar gwamnatinsa na ƙara ɗaukar matakan da suka dace domin daƙile matsalar tsaro a faɗin jihar. Radda ya bayyana haka ne bayan kammala sallar Eid-el-Fitr a garin Batagarawa, inda ya ce gwamnatinsa ba za ta yi ƙasa a gwiwa ba wajen tabbatar da zaman lafiya da […]

Read more

Shugabannin Turai sun yi wa Trump tawaye kan yaƙin Iran

Karin wasu shugabannin Turai sun yi watsi da buƙatar Shugaban Amurka Donald Trump ta neman taimako wajen tabbatar da tsaron zirga-zirgar jiragen ruwa a mashigin Hormuz, da Iran ta rufe. Bayan wani taron ministocin harkokin wajen Tarayyar Turai, babbar jami’ar kula da manufofin ƙasashen waje ƙungiyar, Kaja Kallas, ta ce “babu wanda ke son yin […]

Read more