Babban Labari

Ministan Tsaron Nijeriya Ya Yi Murabus

Ministan tsaro na Najeriya, Alhaji Mohammed Badaru Abubakar, ya ajiye aikinsa daga yau Litinin, 1 ga Disamba, 2025, bisa dalilan lafiya. Wata sanarwa daga fadar shugaban ƙasa ta fitar ta ce Badaru ya sanar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu murabus ɗinsa a cikin wasiƙar da ya aika masa, inda ya ce ya yi hakan ne […]

Read more

Ƙananan Hukomomin Kano 44 sun kare kasafin kuɗin 2026

Kwamitin ƙananan hukumomi na majalisar dokokin jihar Kano, ya zauna da shugabannin ƙananan hukumomi 44, domin su kare kasafin kuɗin su na 2026 da su ka mika. Kwamitin wanda aka raba zuwa gida shida, ya gana da shugabannin ƙananan hukumomi daban-daban. Hakaazalika bayan kammala kare kasafin kuɗin na su a gaban majalisar, shugabannin sun bayyana […]

Read more

An Kama ’Yan Bindiga 4 A Kano

An kama wasu mutum huɗu da ake zargin ’yan bindiga ne ɗauke da makamai da ake zaton bindigogi ne a tashar mota ta Ƙofar Ruwa da ke Jihar Kano. Tashar motar, wadda ke kusa da kasuwar kayan gini ta Ƙofar Ruwa a Ƙaramar Hukumar Dala. A cewar mazauna yankin, an kama mutanen ne lokacin da […]

Read more

Ƴan bindiga sun sace amarya da ƙawayenta a Sokoto

Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai hari a ƙauyen Chacho da ke ƙaramar hukumar Wurno ta Jihar Sokoto, inda suka yi garkuwa da amarya da ƙawayenta da wasu mazauna yankin har mutum 18. Daga cikin waɗanda aka sace, mutane uku ne suka samu damar kuɓuta, lamarin da ya faru kwana ɗaya kafin […]

Read more

Tinubu ya nemi tura ƙarin jakadu 32 zuwa ƙasashen waje

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya miƙa wa majalisar dattawa sunayen mutum 32 da yake son turawa a matsayin jakadun ƙasar zuwa ƙasashen waje. Wata sanarwa da fadar shugaban ƙasar ta fitar a yau Asabar ta ce shugaban ya nemi majalisar ta gagaggauta tantancewa da amincewa da mutanen. Sunayen sun ƙunshi Femi Fani-Kayode, tsohon ministan sufurin […]

Read more