Babban Labari

An Tsinci Gawar Wani Barasaken Gargajiya A Filato

Wata ƙungiyar Cigaban Kanam (KADA) ta fitar da sanarwar alhini da fushi kan kisan gillar da aka yi wa shugaban unguwar Shuwaka, Malam Hudu Hassan Barau, wanda aka fi sani da Sarkin Shuwaka daga yankin Kyaram, al’ummar Garga a Karamar Hukumar Kanam ta Jihar Filato. Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da ƙungiyar […]

Read more

Sabuwar Taƙaddama Ta Barke Tsakanin Dangote Da NUPENG

Sabuwar takaddama ta sake ɓarkewa tsakanin Dangote da ƙungiyar ƙwadago ta ma’aikatan dakon man fetur da iskar gas a Najeriya, NUPENG bayan kusan sa’o’i 48 da hukmar tsaron farin kaya ta DSS ta shiga tsakani wajen sulhunta su kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito. Shugabannin ƙungiyar sun dakatar da ɗibar mai a tashar matatar […]

Read more