Siyasa

An Yi Girgiza A  Gwamnatin Kano

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sauke sakataran gwanatin jihar Dokta Abdullahi Baffa Bichi da shugaban ma’aikatan fadar gwamnatin jihar Shehu Wada Sagagi an kuma sauke kwamishinoni 5. Wannan na ƙunshe a cikin wata sanarwa mai ɗauke da sa hannun daractan yaɗa labaran gwamnan na Kano Sunusi Bature Dawakin Tofa. Baya ga haka gwamnan […]

Read more

Ba na neman Kujerar Shugabancin Najeriya a 2027 – Ganduje

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma shugaban jamiyyar APC na ƙasa Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewar bashi da sha’awar tsayawa takarar shugabancin Najeriya a zabe mai zuwa. Ganduje ya bayyana hakan ne bayan bayyanar wasu hotunan fastar Ganduje ɗin tare da Gwamnan Imo Hope Uzodinma a matsayin mataimakinsa.Wannan na zuwa ne jim kaɗan bayan wasu […]

Read more