Home » Hukumar EFCC Ta Kama Ifeanyi Okowa Kan Karkatar Da Tiriliyan 1.3

Hukumar EFCC Ta Kama Ifeanyi Okowa Kan Karkatar Da Tiriliyan 1.3

by Muhammad Auwal Suleiman
0 comment

Jami’an EFCC sun kama tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa bisa zargin karkatar da naira biliyan dubu daya da biliyan dari uku wato tiriliyan 1.3.

Naira Tiriliyan 1.3 da aka ruwaito na wakiltar kashi 13% na asusun rarar kudi daga asusun tarayya na jihar Delta tsakanin 2015 zuwa 2023.

Mai magana da yawun hukumar ne ya tabbatar da kama Mista Okowa domin gudanar da bincike.

Okowa ne ya yi wa ɗan takarar shugabancin ƙasa karkashin jam’iyyar PDP Atiku Abubakar mataimaki a zaɓen da ya gabata na shekarar 2023.

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?