Babban Labari
Labarai
Siyasa
Shugaba Tinubu Ya Ciwo Bashin Tiriliyan 50 Kawo Yanzu
A watanni 19 na mulkin Shugaba Bola Ahmed Tinubu a mulkin Najeriya, ƙididdiga ta tabbatar da cewa gwamnatinsa ta ciyo bashin da ya haura Naira tiriliyan 50, wanda ya zarce rabin wanda ta gada.


