Kamfanin NNPCL ya kama wani jirgin ruwa da ya sato danyen daga jihar Ondo

Kamfanin mai na ƙasa NNPCL, ya kama wani jirgin dakon mai wanda yake hanyar zuwa Kamaru dauke da gurbataccen man da aka hako daga jihar Ondo lita dubu 800.

Post masu alaƙa

Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026

Namadi Ya Kaddamar da Shirin Fadada Ilimi yayin da SLU ta Yaye Dalibai Sama da 4,000

Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Jigawa Ta Taya Gwamna Namadi Da Musulmi Murnar Eid-el-Fitr