Kotun Ƙoli ta ɗage Shari’ar kujerar Sarkin Kano zuwa 2027

Kotun Ƙoli ta ɗage sauraron ƙarar da aka shigar gabanta kan dambarwar Masarautar Kano da shekara guda.

A zamanta na ranar Litinin, 20 ga Afrilu, 2026, kotun ta ɗage sauraron shari’ar zuwa zuwa  19 ga watan Afrilu, shekara ta 2027.

 

Post masu alaƙa

Ɗalibai makafi 135 sun rubuta jarrabawar JAMB a Kano

Babbar alkalin Kano ta rantsar da sabbin alkalan kotunan shari’a su 30

Ba za mu buɗe Hormuz ba sai Amurka ta buɗe tashar ruwanmu – Iran