Kotun Ƙoli ta ɗage Shari’ar kujerar Sarkin Kano zuwa 2027

Kotun Ƙoli ta ɗage sauraron ƙarar da aka shigar gabanta kan dambarwar Masarautar Kano da shekara guda.

A zamanta na ranar Litinin, 20 ga Afrilu, 2026, kotun ta ɗage sauraron shari’ar zuwa zuwa  19 ga watan Afrilu, shekara ta 2027.

 

Post masu alaƙa

Bwala yayi zargin akwai hannun kasashen wajen kan matsalar tsaro a Nijeriya

Dakarun yan sanda 200 sun samu horon sarrafa makami a Kano.

DSS ta kama waɗanda ake zargi da sace Farfesa A Nasarawa