Mahaifiyar shahararren mawaƙin siyasa a Najeriya Dauda Adamu Kahutu Rarara, ta shaki iskar ‘yanci tun bayan da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da ita a karshen watan jiya.
Mahaifiyar Rarara Ta Shaki Iskar ‘Yanci
Dauda Adamu Kahutu Rarara tare da Mahaifiyarsa bayan 'yan ta'adda sun sakota