Mahaifiyar Rarara Ta Shaki Iskar ‘Yanci

Dauda Adamu Kahutu Rarara tare da Mahaifiyarsa bayan 'yan ta'adda sun sakota

Mahaifiyar shahararren mawaƙin siyasa a Najeriya Dauda Adamu Kahutu Rarara, ta shaki iskar ‘yanci tun bayan da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da ita a karshen watan jiya. 

Post masu alaƙa

Jigawa ta kaddamar da tsare-tsaren bunƙasa kananan hukumomi 27 na shekaru biyar.

Tinubu ya gaji, ya kamata ya yi ritaya – Peter Obi

Najeriya ta yi martani kan kisan ɗan ƙasarta a Afrika ta Kudu