• Home  
  • Rundunar ‘yan sanda na shirin janye jami’anta masu yi wa manyan mutane rakiya da tsaro
- Labarai

Rundunar ‘yan sanda na shirin janye jami’anta masu yi wa manyan mutane rakiya da tsaro

Rundunar ‘Yan sandan Najeriya ta sanar da shirin janye wasu jami’an ‘yan sandan da ke ba da kariya da kuma rakiya ga manyan mutane da nufin sake tura su aiki a kan tsaron kasa.

Rundunar 'yan sanda na shirin janye jami'anta masu yi wa manyan mutane rakiya da tsaro

Rundunar ‘Yan sandan Najeriya ta sanar da shirin janye wasu jami’an ‘yan sandan da ke ba da kariya da kuma rakiya ga manyan mutane da nufin sake tura su aiki a kan tsaron kasa.

Sabon Sufeto-Janar ɗin ‘Yan Sandan Najeriya, Olukayode Egbetokun, ya ce, “Duk da cewa kare martabar manyan mutane ya kasance mafi muhimmanci, amma ya zama wajibi mu daidaita abubuwan da muka sa a gaba don magance matsalar tsaro da ke addabar al’ummar ƙasar baki ɗaya.

A farkon watan nan ne dai shugaba Bola Tinubu ya yi sauye-sauye a jami’an tsaron Najeriya inda ya nada sabbin kwamandojin jami’an tsaro da suka hada na rundunar sojin ƙasar baki ɗaya.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai