Yan majalisa sun nemi Tinubu ya magance matsalar tsaro ko ya sauka daga kan mulki
’Yan Majalisar Wakilai tsagin ’yan adawa, sun nemi Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya dakatar da harkokin siyasar zaɓen 2027 tare da mayar da hankali kan matsalolin tsaro da tattalin arziƙi da suka addabi ƙasar nan. Da yake jawabi a wani taron manema labarai da aka gudanar a Abuja, shugaban marasa rinjaye na majalisar, Fred […]