Borno

Sojoji sun ceto mutane 157 da ISWAP ta sace a Borno

Sojojin Rundunar Operation Haɗin Kai sun ceto fararen hula aƙalla 157 da ’yan ta’addan Boko Haram suka sace a kan hanyar Buratai zuwa Kamuya a Jihar Borno. Majiyoyin tsaro sun ce a ranar 30 ga Maris da misalin ƙarfe 2:50 na rana aka kai wa dakarun bataliyar sojoji ta musamman ta 135 da aka tura […]

Read more

Sojoji sun ceto Kansila da malami da aka sace a Borno

Sojojin Najeriya a ƙarkashin Operation Hadin Kai sun ceto fararen hula biyu da ‘yan ta’adda suka sace a kan hanyar Buni Gari-Buratai da ke Borno, bayan wani aikin bincike da ceto cikin gaggawa da ake gudanarwa. Majiyoyi sun shaida cewa, sojojin rundunar 27 Task Force Brigade tare da haɗin gwiwar rundunar 135 Special Forces Battalion […]

Read more

Sojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta na Operation Haɗin Kai daƙile yaƙunrin hain ƴanbindiga ina sun kashe su daga tsaunukan Mandara a lokacin da suka yunƙurin kai hari a cikin al’ummar Bitta da ke Borno. Rundunar ce ta sanar da hakan a shafinta na X inda ta ce lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe […]

Read more

Nakiya ta hallaka yara 4 a Borno

Wata nakiya da ta fashe a garin Banki, da ke Ƙaramar Hukumar Bama, a Jihar Borno, ta yi sanadin mutuwar yara huɗu tare da jikkata wani yaro guda ɗaya. Rundunar ’yan sandan jihar, ta tabbatar da aukuwar lamarin a ranar Juma’a. Lamarin ya faru da misalin ƙarfe 12:40 na rana a bayan tashar motar Banki […]

Read more