Borno

Harin Lassa: Zulum ya tura tawaga ta musamman yankin, an rufe wasu makarantu

Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya tura tawaga ta musamman zuwa garin Lassa da ke Ƙaramar Hukumar Askira/Uba bayan harin da ’yan ta’adda suka kai makarantar sakandaren gwamnati ta Lassa. Tawagar ta samu jagorancin Kwamishinan Ilimi, Kimiyya, Fasaha da Ƙirƙire-Ƙirƙire, Injiniya Lawan Abba Wakilbe. Haka kuma ta haɗa da Kwamishinan Harkokin Ƙananan Hukumomi, Samaila […]

Read more

Yara 5 Sun Gudo Daga Hannun Boko Haram A Borno

Wasu ’yan mata biyar sun yi nasarar gudowa daga hannun ’yan ta’addan Boko Haram a Karamar Hukumar Gwoza Jihar Borno. Rundunar Sojojin Operation Hadin Kai ta ce ta ceto ’yan matan ne a ranar 4 ga Yuni yayin da ake ci gaba da sintiri da hare-hare a yankin Arewa maso Gabas. Ta bayyana cewa sojojin […]

Read more

Adadin ɗabilan da aka sace daga Borno sun kai 50

Bayanan da ke fitowa daga Najeriya na cewa fiye da ɗalibai 50 ne aka bayar da rahoton garkuwa da su a wasu hare-hare da aka kai wa makarantu a yankin arewa maso gabashin ƙasar aranar Juma’a Rahotonni na cewa mafi yawan yaran ƴan tsakanin shekara biyu zuwa biyar ne, waɗanda aka sace daga makarantun nazare. […]

Read more

Sojoji sun ceto mutane 157 da ISWAP ta sace a Borno

Sojojin Rundunar Operation Haɗin Kai sun ceto fararen hula aƙalla 157 da ’yan ta’addan Boko Haram suka sace a kan hanyar Buratai zuwa Kamuya a Jihar Borno. Majiyoyin tsaro sun ce a ranar 30 ga Maris da misalin ƙarfe 2:50 na rana aka kai wa dakarun bataliyar sojoji ta musamman ta 135 da aka tura […]

Read more