Tag: Hadejia

Babban Labari Labarai

Ana ci gaba da matsa wa DSS lamba kan ta saki Walida

Wani lauya mai rajin kare haƙƙin bil’adama a Najeriya, Barista Hamza Nuhu Dantani ya rubuta wata wasiƙa zuwa ga Hukumar tsaron farin kaya DSS ta ƙasar, inda yake nuna damuwa dangane da yadda ya ce hukumar ta ɗauki batun zargin sacewa, da kuma yin lalata da wata mace, Walida Abdulhadi, da ake zargin ɗaya daga […]

Babban Labari Labarai

Kungiyar ci gaban Haɗejia (HSDPG) ta yaba wa tsohon shugaban hukumar shigi da fici Muhammad Babandede OFR, OCM.

Ƙungiyar Hadejia Strategic Development Plan Group (HSDPG) mai ƙoƙarin samar wa ƙasar Haɗejia ci gaba mai ɗorewa, ta samu kyakkyawar tarba da liyafar cin abinci ta musamman daga hannun Shugaban Hukumar Shigi da Fici ta Nijeriya, Mai Ritaya, Muhammad Babandede, OFR, OCM, a babban birnin tarayya Abuja, gabanin fara taron tantancewa da tabbatar da Shirin […]

Babban Labari Labarai

Gidauniyar SURE 4U Ta Tallafawa Iyayen Marayu 1689 A Hadejia Jihar Jigawa.

Gidauniyar SURE 4 U ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban Hukumar Shigi da Fici ta Najeriya (Immigration) Muhammad Babandede, OFR, OCM, ta tallafawa iyayen marayu dubu ɗaya da ɗari shida da tamanin da tara (1689) a yankin Hadejia jihar Jigawa. Iyayen marayun da aka zabo sun kai 220 kuma binciken da gidauniyar ta gudanar ta gano cewar […]

Babban Labari Labarai

Mai Martaba Sarkin Hadejia Ya Bukaci Gwamnatin Jigawa Ta Dauki Matakan Magance Barazanar Ambaliyar Ruwa

  Shugaban majalisar sarakunan masarautun jihar Jigawa, mai martaba sarkin Hadejia, Alhaji Dakta Adamu Abubakar Maje, ya bukaci gwamnatin jihar ta daukin matakan gaggawa don magance barazanar ambaliyar ruwa , a wasu garuruwan hakiman musamman wadanda suke kusa da gabar kogi. Mai martaba sarkin Hadejia, ya bayyana hakan ne, a ranar juma’a  a wajen maulidin […]

Babban Labari Labarai

Kungiyar SURE4U Ta Bayar Da Gudunmawar Kayan Aikin Lafiya A Babban Asibitin Hadejia.

  Kungiyar Sure4u ta bayar da gudnmawar kayan da za su taimakawa marasa lafiya, a babban asibitin garin Hadejia dake Jihar Jigawa, don kara inganta harkokin lafiyar al’umma. Jakadiyar SURE4U, Ambasada Bilkisu Babandede, ita ce ta mika kayan ga asibitin, har ta bayyana cewa a koda yaushe kungiyar tana yin hangen nesa dangane da Koken […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai