Kaduna: Gwamnati ta gargaɗi masu shirin sayar da kayan tallafin da ta raba
Kaduna: Gwamnati ta gargaɗi masu shirin sayar da kayan tallafin da ta raba
Kaduna: Gwamnati ta gargaɗi masu shirin sayar da kayan tallafin da ta raba
Majalisar Dattawan Najeriya ta Tausaya Wa Manoman Citta a Kaduna
A taronta na manema labarai na wannan makon Hukumar yaƙi da sha da safarar miyagun ƙwayoyi, NDLEA, ta ce jami’anta sun kama lodin tabar wiwi nau’in skunk a ɓoye a cikin gwangwanayen tumatir da wasu ƙwayoyin kuma da aka cusa a cikin tsofaffin tufafi da niyyar kai wa Dubai.
Wani ɗan majalisa mai suna Madami Garba Madami, mai wakiltar mazaɓar Chikun dake jihar Kaduna a ƙarƙashin jam’iyyar PDP ya rasu bayan kwanaki uku da rantsar da su a majalisar jiha karo ta goma.