Tag: Kano

Babban Labari

Lauyoyin gwamnatin Kano za su fara gabatar da shaidu kan zargin kisan gillar matar aure da ƴayan ta 6

Gwamnatin jihar Kano, ta bayyana cewa ta kammala shirin fara gabatar da shaidun ta, kan mutanen da ake zargi da kisan kan matar aure Fatima Abubakar da yayanta shida, a unguwar Chiranci Darayi. Lauyan gwamnatin jihar Kano, barista S.M.Tahir, ne ya bayyana hakan bayan gurfanar da wadanda ake zargin a babbar kotun jihar karkashin jagorancin […]

Babban Labari

Kwamishinan ƴan sandan Kano CP Ibrahim Bakori ya gargaɗi masu cin zarafin mutane a shafukan sada zumunta.

Kwamishinan ƴan sandan jihar Kano, Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana cewa aikin tsaro da al’umma ya taka muhimmiyar rawa wajen inganta tsaro da zaman lafiya jihar. CP Bakori, ya bayyana hakan ne a ci gaba da bikin ranar ƴan sandan Nijeriya ta shekarar 2026, tare da yin aiyukan hidimtawa al’umma a sassa dabam-daban na jihar. […]

Babban Labari

Mataimakin Gwamnan Kano Ya Yi Murabus

Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdussalam Gwarzo ya yi murabus daga muƙaminsa. Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da ƙungiyar Kwankwasiyya ta fitar, wadda kakakinta Dr Habibu Sale Mohammed ya fitar da yammacin ranar Juma’a. Ya ce mataimakin gwamnan ya ɗauki matakin ne domin tabbatar da zaman lafiya a jihar Kano da tabbatar […]

Babban Labari

Rundunar ƴan sandan Kano zata ta gudanar da aiyukan hulɗa da jama’a a bikin ranar ƴan sanda ta 2026.

Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta shirya gudanar aiyukan hulɗa da jama’a don ƙarfafa danganta mai ƙarfi tsakanin jami’an tsaro da al’umma, a wani bangare na bikin ranar ƴan sandan Nijeriya ta shekarar 2026. CP Bakori ya bayyna hakan ne yayin ganawarsa da gidan Talabijin da Radio na MUHASA , inda ya ce bikin na […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000