Tag: Kano

Babban Labari

Kotu ta yanke wa wanda ya bai wa ɗan Adai-daita sahu guba a Kunu, ya sace masa Babur, hukuncin ɗauri da biyan tara a Kano

Kotun Majistiri mai lamba 44 da ke Normansland a Kano, ƙarƙashin jagorancin mai shariʼa, Alhaji Isa Alhaji, ta yanke wa Abdullahi Isah hukunci kan bai wa wani ɗan adaidaita sahu guba a kunun aya, sannan ya sace masa babur ɗin sa. Tunda fari rundunar ’yan sanda ce ta gurfanar da wanda aka yanke wa hukuncin […]

Babban Labari

Majalisar dokokin Kano ta jingine tuhumar da take wa tsohon mataimakin gwamna Aminu Abdussalam

Majalisar dokokin jihar Kano tace ta janye tuhume tuhumen da take yiwa tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo, biyo bayan ajiye mukamin sa na Mataimakin Gwamna Jahar Kano Majalisar ta bayyana hakan ne a zaman ta na yau karkashin Jagorancin Rt Hon Jibrin Isma’il Falgore. Da yake ƙarin haske dangane da lamarin, […]

Babban Labari

Kwamishinan ƴan sandan jihar Kano CP Ibrahim Adamu Bakori ya raba tallafin ₦8,431,768.80 ga iyalan yan sandan da suka rasu.

Rundunar ‘ƴan sandan Jihar Kano ƙarƙashin jagorancin , CP Ibrahim Adamu Bakori,  ta raba Cek ɗin kuɗi Naira miliyan takwas da dubu ɗari 431 da 768 da kobo 80 (₦8,431,768.80) ga iyalan jami’an rundunar 18 da suka rasu. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan jihar CSP Abdullahhi Haruna Kiyawa, ya bayyana ta cikin wata […]

Babban Labari

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta tattauna da ƙungiyoyi don magance tada tarzoma a lokutan zaɓe.

Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta gana da ƙungiyoyin farar hula (CSOs) domin tattauna hanyoyin hana tashin hankali a lokutan zaɓe, a wani ɓangare na bikin ranar ƴan sandan Nijeriya ta shekarar 2026. Sanarwar da kakakin rundunar ƴan sandan jihar Kano, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya fitar ya ce kwamishinan ƴan sandan jihar, CP Ibrahim […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000