Tag: Kano

Babban Labari Siyasa

An jibge motocin yaƙi a Gidan Gwamnatin Kano

An tsaurara ƙarin jami’an tsaro a gidan Gwamnatin Jihar Kano a safiyar Litinin a yayin da ake dakon sauya sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf. Wakilinmu ya lura cewa an girke ƙarin ’yan sanda da jami’an hukumar tsaro ta DSS a babbar ƙofar shiga da wasu muhimman wurare a gidan gwamnatin. Sojoji sun ceto fasinjojin da […]

Babban Labari Labarai

Hukumar Civil Defense Zata yi bincike kan zargin mutawar matashi a ofishinta dake Kano.

Rundunar tsaro ta Civil Defense reshen jihar Kano, ta ce, za ta yi ƙwaƙƙwaran bincike kan zargin kashe wani matashi mai suna, Halifa Abdullahi, a ofishin rundunar na ƙaramar hukumar Fagge. Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar, SC Ibrahim Idris Abdullahi, ne ya bayyana hakan, a ranar Alhamis, biyo bayan yadda a ka zargi jami’an […]

Babban Labari Labarai

Rundunar yan sandan jihar Kano ta lashi Takobin hana masu yunkurin aikata laifuka sakat.

Rundunar yan sandan jihar Kano, ta lashi takobin kara zage damtse na dakile aikata laifuka, a sassan jihar baki daya. Kwamishinan yan sandan jihar, CP Ibrahim Adamu Bakori, ne ya bayyana hakan, yayin bikin karin girma ga wasu jami’an yan sanda 13. Kwamishinan yan sandan ya taya wadanda suka samu karin girman murna, tare da […]

Babban Labari Labarai

Yan sanda sun tsare rijistaran kotu da zargin sanya kudin marayu miliyan 35 a Crypto

Ma’aikatar shari’a ta jihar Kano ta tabbatar da kama wani rijistaran kudi na babbar kotun shari’ar musulinci dake zamanta, a Goron Dutse, mai suna Mahmud Sadik, bisa zargin karkatar da kudin marayu naira miliyan talatin da biyar. Babban magatakardar kotunan shari’ar musulinci na jihar Kano, Dr. Abubakar Haruna Khalil, ne ya tabbatar da cafke jami’in […]

Babban Labari Labarai

An yanka Ladanin masallaci a Kano

Wani matashi ya yi wa wani Ladani mai Mallam Zubairu Kasim dan shekaru 70 yankan rago a wani masallaci a unguwar Maraba Hotoro  dake kano. Al’ummar unguwar sun shiga damuwa bayan matashin da ake zargi ya yanke maƙogwaron dattijon a lokacin kiran Sallar Asubahin ranar Litinin. An ruwaito cewa da misalin ƙarfe 5 na asuba, […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000