Tag: Katsina

Labarai

An kashe kwamandojin ’yan bindiga biyu a Katsina

Rahotanni daga yankin Ƙaramar Hukumar Matazu da ke Jihar Katsina sun ce jami’an tsaro sun kashe wasu manyan kwamandojin ’yan bindiga biyu a wani artabu da suka yi da ’yan ta’addan da ke ƙarƙashin jagorancin wani da ake kira Kachalla Fulani. Majiyoyi sun ce artabun ya biyo bayan wani harin kwanton ɓauna da ’yan bindigar […]

Labarai

Yan Sanda Sun Kama Ɓarayin Wayar Lantarki A Katsina

Rundunar ’Yan sandan Jihar Katsina ta kama wasu mutane uku da ake zargi da sata tare da lalata kayan gwamnati. Jami’an da ke aiki a rundunar da ke Rimi da suke kan sintirin yau da kullum a ƙaramar hukumar, tare da haɗin gwiwar al’ummar gari ne suka yi nasarar cafke waɗannan mutane uku ɗauke da […]

Babban Labari Siyasa

Dalilin da ya sa zan yi takara – Yusuf Buhari

Ɗan tsohon shugaban Najeriya, marigayi Muhammadu Buhari, Yusuf Buhari ya bayyana cewa, ya amsa kiran al’ummar mazaɓarsa ne na tsayawa takarar kujerar Majalisar Wakilai. Ya ce, burinsa shi ne ya ɗora kan kishin ƙasa da jajircewar mahaifinsa wajen gina mazaɓarsa, jihar Katsina da ma ƙasa baki ɗaya. Yayin da yake jawabi a Daura bayan wani […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai