Tag: Kebbi

Babban Labari

An kama mutum 4 kan damfarar maniyyata a Kebbi

Wasu mutum huɗu da ake zargi da damfarar maniyyata aikin Hajjin bana sun shiga hannu a Jihar Kebbi. Jami’in hulɗa da jama’a na Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kebbi ta, SP Bashir Usman, ya bayyana cewa dubun waɗanda ake zargin ta cika ne bayan ƙorafe-ƙorafe daga waɗanda abin ya shafa da kuma Hukumar Jin Daɗin Alhazai […]

Babban Labari

Shugaban Majalisar Dokokin Kebbi ya rasu.

Allah Ya yi wa Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kebbi, Muhammad Usman Zuru, rasuwa a wani asibiti da ke ƙasar Masar, inda yake karɓar magani sakamakon fama da dogon rashin lafiya da ba a bayyana ba. Wani jami’in gwamnati a Birnin Kebbi ya ce an kai shi kasar waje domin jinya tun kafin fara azumin watan Ramadan […]

Babban Labari Labarai

Abubakar Usman ya lashe gasar kamun kifin Arugungu ta 2026

Abubakar Usman daga garin Yama na jihar Kebbi ne ya lashe gasar kamun kifin Arugungu ta 2026. Kifin da ya kama yana da nauyin kilogiram 59 kamar yadda alƙalan gasar suka sanar. Abubakar ya samu kyautar motoci biyu da naira miliyan ɗaya. Dubban masinta ne uska shigar gasar kamun kifin – da aka jima ba […]

Babban Labari Labarai

Gwamnan Jihar Kebbi Nasir Idris Ya Ce Ba A Biya Kudin Fansa Ba Kafin Ceto Daliban Da Aka Sace

Gwamnan Jihar Kebbi Nasir Idris ya ce ɗaliban jihar da aka kuɓutar daga hannun ƴanbindiga na cikin ƙoshin lafiya. A wani taron manema labarai da gwamnan ya gabatar a fadar gwamnatin jihar da ke Birnin Kebbi jim kaɗan bayan sanar da sakin ɗaliban, gwamnan ya gode wa shugaba Tinubu da sauran jami’an tsaro da suka […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000