An kashe fiye da ƴan bindiga 200 a jihar Kogi
Hukumomin Najeriya sun ce jami’an tsaro sun kashe fiye da ‘yanbindiga 200 a wani “gaggarumin samamen hadin gwiwa” da aka gudanar a jihar Kogi da ke tsakiyar Najeriya, yayin da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ke ci gaba da ƙoƙarin daƙile matsalar rashin tsaro a ƙasar. ‘Yansanda sun kuma kama wasu da ba a fayyace adadinsu […]










